Latest
Diraktan hukumar inganta tanafusi da kare hakkin masiyi watau Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC), , shiyar jihar Katsina, Julius.
A jiya Kwamitin National Peace Committee (NPC) da cibiyar The Kukah Centre sun shirya taro. INEC ta tabbatarwa jama'a cewa babu yadda za ayi magudi a zaben 2023
Shugaban BoT ya amsa cewa babu adalci a tafiyar PDP gabanin 2023. Shugaban jam’iyya na kasa, shugaban majalisar BoT da ‘dan takaran 2023 duk 'Yan Arewa ne.
Bola Ahmed Tinubu da mutanensa sun yi taro da Gwamna Nyesom Wike a boye. Hantar PDP da Magoya Bayan Atiku Ta Kada Bayan Tinubun sun Zauna da Wike a Landan.
Rahotanni a makon nan sun karade kasa game da yadda wani jami'in soja ya hallaka Sheikh Goni Aisami, kuma ya yi yunkurin sace motarsa a cikin wannan makon.
Abdullahi Shinkafi, shugaban kwamitin sassanci da yan bindiga a Zamfara ya koka kan yadda ake tafiyar hawainiya wurin bincike da hukunta yan bindiga. Ya dora l
Festus Keyamo, yace Oluremi Tinubu, matar 'dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ita ce zata jagoranci cocin Aso Rock idan mijinta ya zama shugaban kasa.
Jami'an yan sandan kasar Uganda sun kai samame wajen wani shagalin biki inda suka kama amarya tare da garkame a gidan yari bayan sun zarge ta da laifin sata.
Ma'assasin jam'iyyar NNPP Boniface Aniebonam ya ce jam'iyyar bata yi zaben tumun dare ba da ta zabi Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar shugaban kasanta.
Masu zafi
Samu kari