Latest
Shugaba Bola Tinubu ya cika shekaru 74, inda ya mika sakon godiya ga 'yan Najeriya tare da bayyana cewa an fara ganin haske a karshen ramin wahalar da kasar ke ciki
Kungiyar ISWAP ta tabbatar da mutuwar babban mambanta da ake kira, Abu Yahya Al-Muhajir, tana mai bayyana hakan a matsayin babbar asara da ta yi.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana aniyarsa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027, lamarin da ya janyo rarrabuwar kawuna a jam'iyyar PDP.
Fafaroma Leo XIV ya ce Allah ba ya karɓar addu’o’in shugabannin da ke tayar da yaƙe-yaƙe, yana mai cewa hannayensu sun cika da jini saboda yakin da ake yi.
Wani babban d'an jarida a Amurka, Scott McConnell, ya ba JD Vance shawarar amfani da sashe na 25 na kundin tsarin mulki domin hambarar da Donald Trump.
Miliyoyin Amurka sun gudanar da gagarumar zanga-zangar "No Kings" a dukkan jihohi 50 na ƙasar domin nuna adawa da manufofin Shugaba Donald Trump da yaƙin Iran.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce sojojin kasar sun shirya karbar sojojin Amurka, yana zargin suna shirin kai hari a boye.
Yayin da Rabiu Kwankwaso ke shirin shoga ADC, wasu na ganin hadakarsa da Peter Obi za ta kawo sauyi a zaben 2027 da jefa APC cikin matsala mai girma.
Rundunar tsaro ta IRGC ta yi barazanar kai hari kan jami’o’in Amurka a Gabas ta Tsakiya bayan hare-haren da suka lalata wasu jami’o’i a kasar Iran.
Masu zafi
Samu kari