Latest
Tsohon gwamnan Kano kuma ɗan takarar shugaban ƙasa karkashin jam'iyyar NNPP mai kayan daɗi, Sanata Kwankwaso, ya ce Atiku ya daina mafarkin samun kuri'u 11m.
Za a ji labari wani hazikin matashi ya kera mota kirar Hilux cikin watanni 8 rak, ya tuka abinsa. Yayin da wasu ke yabon motar, wani kuma kushe ta yake yi.
Annobar da ta kunno kai a duniya a wannan lokacin ita ce cutar kyandar biri, ana iya kamuwa da cutar Kyandar Biri tsakanin kwanaki 6 zuwa 13 amma ta kan canza.
Jam’iyyar NNPP ta samu Sanata bayan ‘Dan Majalisar Bauchi ya yi watsi da APC. An ga Sanata Lawan Yahaya Gumau dauke da takardar takarar ‘dan majalisa a NNPP.
Dan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 da ke tafe karkashin inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya gargaɗi mambobin PDP su tashi tsaye su yi aiki tukuri don nasar
Gwamnan jihar Nasarawa da jam'iyyar APC ke mulki, Abdullahi Sule, ya yi tsokaci kan zaɓin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari game da wanda zai gaje shi a zaɓe 2023
Ɗan tsohon gwamnan jihar Kwara, Hakeem Lawal, ya sake samun nasara a karo na biya ya lasge zaben fitar da ɗan takarat gwamnan Kwara a babban zaɓen 2023 dake taf
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya aika wasika mai zafi ga deliget-deliget na jam’iyyar APC da su yi la’akari da tarihin ‘yan takara da kuma bayanai ka
Shugaban cocin Omega Fire Ministries, Apostle Johnson Suleiman, yana tantamar cewa kudu za ta iya fitar da shugaban kasar Najeriya a shekarar 2023. Ya bayyana h
Masu zafi
Samu kari