Latest
Manyan jiga-jigan na jam'iyyar APC a Kebbi sun sauya sheka zuwa PDP ne bayan korafe-korafen cewa an yi ba daidai ba a tarukan jam’iyyar da aka gudanar a jihar.
Hukumar yaki da cin hanci tare da hana yi wa tattalin arzirkin kasa zagon kasa ta saki Abdullahi Yusuf, babban hadimin Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno.
Tsagerun yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe shugaban matasan jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA), Emeka Alaehobi, a jihar Anambra.
Ana tsaka da neman ganin waye dai zama mataimakin Asiwaju Bola mai bada shawara ta musamman ga Ganduje a kafafan sada zumunci, Shehu Isa yace shi ya cancanta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Lahadi, 12 ga watan Yuni, ya bayyana cewa a kullun yana wuni da bakin ciki saboda matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Akwai yiwuwar Musulmai zai zama abokin takarar Bola Tinubu a Jam’iyyar APC. Tinubu zai dauki Kirista ya yi masa takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023.
Biloniyoyin Najeriya, wadanda sune masu hannun jari da mamallakan wasu daga cikin kamfanin da suka fi samun riba a kasuwancin Najeriya sun samu ribar N478.1b.
Bayan samun nasarar ceto mutum 11 daga cikin waɗan da harin jirgin ƙasan Kaduna-Abuja ya rutsa da su, yanzu haka sun isa birnin Abuja don kula da lafiyar su.
Jakadar Najeriya a Jamhuriyar Benin, Laftanat Janar Tukur Buratai (mai ritaya) ya bayyana hanyoyin da za a bi don kawo karshen rashin tsaro, yana mai cewa kowa
Masu zafi
Samu kari