Latest
Yusuf Buhari, ɗan marigayi Muhammadu Buhari, ya ayyana niyyar takarar ɗan majalisar wakilai a mazaɓar Daura/Sandamu a zaɓen 2027 a yau Talata yau.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi da magoya bayansa, ta karyata labarin da ake yadawa vewa Shugaba Bola Tinubu ya haddasa rikici a jam'iyyar ADC.
Wani mummunan hari da kasar Isra'ila da Amurka suka kai Iran ya sauka kan wajen da Yahudawa suke taruwa suna bauta a Tehran. hrain ya lalata wajen bautar baki daya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya samu tabbaci daga wani jigo a jam'iyyar APC kan batun sake zabensa a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa gwiwoyin dakarun sojojin Iran ba za su yi sanyi ba kan kisan da ake yi wa kwamandojinsu.
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da tawagarsa sun kai ziyara ta musamman ga tsohon gwamna, Sanata Malam Ibrahim Shekarau a Abuja.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya jero mataian da shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da dauka domin kare rayukan 'yan Najeriya, ya ce abij ya dame shi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya sha caccakar Joe Biden game da lafiyarsa, amma kuma yana yaba masa a halin yanzu.
Masu zafi
Samu kari