Latest
Shugaba Trump ya amince ya dakatar da kai hari kan Iran na tsawon makonni biyu yau Talata, 7 ga Afrilu, 2026, bayan sanya baki da Pakistan ta yi yau.
Sojojin Isra'ila sun fito fili sun nuna nadamarsu kan lalata majami'ar yahudawa a Tehran yayin harin da aka kai wa wani babban kwamandan rundunar IRGC.
Hasashen yanayi na Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 ya nuna za a yi kura a Arewa da ruwan sama a Kudu, tare da gargaɗin direbobi da matafiya su kiyaye yau.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin Nafi'u Bala, matashin da ke neman hana jiga-jigan ƴan siyasa zama kalau a jam'iyya haɗaka ta ADC a Najeriya.
Shugaba Trump ya yi barazanar ruguza manyan gadoji biyar na Iran, ciki har da Sadr da Lake Urmia, a matsayin dabarun durkusar da tattalin arzikin kasar Iran.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bai wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kyautar sabon takobin girmamawa inda ya bukace shi ya yaki cin hanci.
MEMAN ta sanar da sabon farashin fetur inda kuɗin shigo da lita ɗaya ya haura ₦1,380, yayin da kudin fetur din a rumbunan ajiya a Legas ya kai ₦1,300.
Dakarun Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun samu nasarar kakkabo makamai masu linzami da jirage marasa matuka na Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki.
Shugaban masu rinjaye na Majalisar dokokin Kano, Lawan Hussaini ya bayyana cewa babu bukatar ci gaba da shirin tsige Aminu Abdussalam Gwarzo tun da ya ajiye aiki.
Masu zafi
Samu kari