Latest
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin dakatar da shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ne don zarginsa da aokata ba dai-dai ba.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Idris Wase ya bayyana cewa rashin daidaiton da ke cikin jam'iyyarsa ta APC ne ya sanya shi fitowa takarar.
Wani bidiyo na wata musulma sanye da hijabi tana tuka babbar mota cike da kwarewa ya sanya mutane tofa albarkacin bakunansu a soshiyal midiya. Ta kware sosai.
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya sha alwashin kawo karshen 'yan bindiga a jihar, ya koka kan yadda suka mamaye wuraren da ke cike da arzikin ma'adinai a jihar.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da cin hanci da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC).
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa tana aiki ba dare ba rana domin tabbatar da ɗaliban Najeriya sun fara samun rancen kuɗin da babu kuɗin ruwa a watan Satumba.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Douglas Acholonu, ya kwanta dama. Basaraken masarautar Ishiobiukwu Gedegwum, mai martaba Igwe of Orlu ya tabbatar da haka.
Gwamnati ta karbe lasisin da aka ba wasu filaye. Wannan umarni ya shafi filin ginin jami’ar tsohon Shugaban Kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida a Suleja.
Wani bincike ya gano jerin sunayen sababbin nade-nade 27 da wasu sabbin ma’aikatu da ake zargin shugaba Bola Tinubu ya yi kuma suke yawo a Facebook, karya ne.
Masu zafi
Samu kari