Latest
An sake gurfanar da Murja Ibrahim Kunya gaban ALkalin kotun shari'a bayan zaman gidan yarin da aka jefata kafin sake zaman kotu. Alkalin yau ya ce a cigabaeta.
Bidiyon wata tsohuwa yar Najeriya wacce aka ce ta kai shekaru 150 a duniya ya yadu a manhajar TikTok kuma har yanzu tana nan da kyawun fuskanta da karfin jiki.
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisar Kaduna ya ce ya kamata a samar da shugaban kasa na gaba ne ta hanyar sahihin zabe ba siyan kuri'u ko sayar da mukami ba.
Mai neman kujerar gwamnan jihar Neja a inuwar PDP, Isah Liman Kantigi, ya yi barazanar mutuwa ga duk wanda ya karbi kuɗinsa amma ya fasa jefa masa kuri'arsa.
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, ya fusata da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, yace ɗan adawa ne kuma ƴakar jam'iyyar APC yake.
Mr Godwin Emefiele, shugaban babban bankin Najeriya CBN ya isa fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis 16 ga watan Fabrairu bayan sanarwar Buhari.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku zai kammala yaƙin neman zaɓen sa a jihar sa ta Adamawa a ranar Asabar ta ƙarshen makon nan da muke.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba shi ba sulhu da bangaren shugabancin PDP karƙashin Dakta Iyorchia Ayu wanda Atiku Abubakar ke goyon baya.
Kotu ta zauna a ranar Laraba 15 na watan Fabrairu don cigaba da sauraron karar da gwamnonin jihohi suka yi kan FG da CBN game da hana amfani da tsaffin naira.
Masu zafi
Samu kari