Latest
Mataimakin shugaban kungiyar makiyayan Najeriya ta Miyyeti Allah (MACBAN) na kasa, Injiniya Munnir Atiku Lamido ya bata. Munnir na a hanyarsa ta zuwa Kaduna ne.
Wata kungiya ta masu fafutukar kare gaskiya da adalci reshen jihar Kaduna, ta yi Allah wadai da wani rahoto da aka wallafa kan yadda gwamnatin jihar, karkashin.
Wata mata yar Najeriya ta rabu da mijinta watanni uku bayan aurensu. Ta bayyana cewa sun shafe shekaru bakwai suna shan soyayya da mutumin kafin suka yi aure.
Tsohon gwamnan rikon kwarya a jihar Bayelsa, Honorabul Nestor Binabo ya rigamu gidan gaskiya bayan fama da lalura a asibitin birnin tarayya Abuja ranar Alhamis.
Wani matashi dan Najeriya ya ta da jijiyoyin wuya bayan gano cewa attajirin makwabcinsa na kwanciya da matarsa, cikin fushi ya bukaci a fito masa da matarsa.
Fitaccen Likitan nan dan asalin jihar Bauchi, Farfesa Abdu Ibrahim, ya rasu a ranar Alhamis bayan ya yi fama da jinya a asibitin koyarwa na Jami’ar ATBUTH.
APC mai mulki ta ƙaryata jita-jitar da ake yaɗawa cewa gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya kwanta dama, ta ce duk wanda ta kama zata kai gun yan sanda.
Jita-jita sun fara yawo a gari Gwamnan jihar Ondo ya mutu wajen neman magani. Gwamnan rikon kwarya na jihar ya yi magana kan rade-radin mutuwar Rotimi Akeredolu
Wata budurwa 'yar Najeriya, Ajibade ta koka kan yadda saurayinta ya tsere ya barta bayan an yanke mata kafa, ta ce a baya ta yi tunanin ta samu mijin aure.
Masu zafi
Samu kari