
Latest







Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, yace tuni ya lalubo tushen danuwar Najeriya ya kama tsara maganinta idan ya ci.

Mun samu labari cewa kungiyar nan ta All Progressives Congress (APC) Rebirth Group tayi bayanin silar dauko Kashim Shettima, ya zama abokin takarar Bola Tinubu.

Hukumar sanda a Legas ta bayyana yadda ta cika hannu da wani matashi dan shekara 23 kacal wanda ya shakiniskar yanci ranar Juma’a amma ya koma ruwa washegari.

Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta fara bincike kan wani magidanci mai suna Bature da ake zargi da rufe matarsa Sadiya na tsawon shekara 1 yana bata koko kadai.

Rahoton da muke samo ya bayyana mana cewa, wasu jiga-jigan APC da mambobi sun mamaye ko ina yayin da suke jiran isowar Bola Ahmad Tinubu wani taro a jihar Imo.

Mr Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party ya isa Fatakwal, Jihar Ribas don kaddamar da gadan sama da Gwamna Nyesom Wike ya gina a Ribas.

Wata kyakkyawar budurwa yar Najeriya ta wallafa bidiyonta sanye da kaya irin na sarauta a matsayinta na sarauniya, ta ce sam ba za ta iya kusantar namiji ba.

IGP na rundunar yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba ya bayyana cewa wasu gwamnoni na daukan nauyin yan daba domin kaiwa abokan hamyarsu hari yayin kamfen.

Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar Labour, Peter Obi yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana dashi kan sulhu a PDP.
Masu zafi
Samu kari