Latest
Wani babban jigon jam'iyyar APC ya caccaki shugaba Buhari kan yadda yayi kunnen uwar shegu da kiraye-kirayen da ake masa kan ƙarancin kuɗi a hannun ƴan Najeriya
Hukumar zaɓe ta koka kan rashin kuɗin da zata gudanar da zaɓe a hannun taz duk da saura ƴan kwanaki kaɗan a fara kaɗa ƙuri'a a babban zsɓen dake ƙara ƙaratowa
Kyakkyawar mata da ta auri miji mai nakasa ta shawarci masu amfani da soshiyal midiya da kada su kula da abun da mutane za su ce yayin zabar abokan rayuwarsu.
Wasu bayanai sun nuna cewa ɗan takarar shugaban kasa a PDP, Alhaji Atiku Abjbakar, bai gaisa da mataimakiyar gwamnan Enugu ba a wurin ralin kamfe jiya Talata.
Fusatattun yan Najeriya a jihohin Kwara, Delta da Ondo kan mawuyacin halin da suke ciki da rashin sabbin naira sannan yan kasuwa na kin karbar tsoffin kudi.
Yayin da ya rage ƙasa da mako biyu gabanin babban zabe, jam'iyyar APC ta samu babban ci gaba da ƙarin karfi a jihar Kebbi, inda SDP ta rusge tsarin ta koma APC.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
Babban bankin CBN ya saki lambobin wayar da yan Najeriya za su kira don yin karar masu POS da ke siyar da sabbin kudi ko suke chajin sama da N200 kan N10,000.
Femi Gbajabiamila wanda shi ne Shugaban majalisa ya ce sauya kudi tsari ne mai kaifi biyu. Rt. Hon. Gbajabiamila yana ganin Bola Tinubu ake yaka da sunan tsarin
Masu zafi
Samu kari