Latest
Sanata Opeyemi, ya jadadda cewa za su bankado duk masu zagon-ƙasa ga masana'antar man fetur tare da masu shigo da gurɓataccen mai a fadin ƙasar nan.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ba na hannun daman Ministan Abuja, Nyesom Wike mukami a kwamitin kamfe na zaben jihar Edo da za a yi a watan Satumbar 2024.
Shugaba Tinubu ya bayyana cewa ya taɓa fita zanga-zanga a ƙasar nan amma ta lumana. Ya ce ba zai lamunci ɓarnatar da dukiya ko rayukan jama'a ba.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya ba masu rike da sarauta a Kano umurnin su tallafi shirin shuka bishiya da Abba Kabir Yusuf ya kawo a jihar domin kawo cigaba.
Daniel Bwala ya caccaki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubukar bisa nuna goyon baya ga zanga zangar da matasan Najeriya ke shirin yi.
Kungiyar matasan Najeriya ta yi tattaunawar gaggawa da mambobinta daga jihohin kasar nan 36 a kan batun zanga-zanga da ake shirin gudanarwa daga 1 Agusta, 2024.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce su na sane da yadda ilimi ya lalace a jihar, kuma an daura damarar magance matsalolin. Ya fadi haka ne a ranar Alhamis.
Cocin ECWA a jihar Filato ya bukaci matasa da ke cocin su nisanci fita zanga zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa saboda kaucewa ta da tarzoma a kasa.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba zau bar APC matukar Gwamna Babagana Zulum na cikinta, ya bayyana cewa da shi aka kafa jam'iyyar tun asali.
Masu zafi
Samu kari