Latest
Bankin duniya ya ba Tinubu shara kan kar ya kuskura ya dawo da tallafin man fetur da farfado da darajar Naira wanda su ne tsare tsaren shugaba Bola Tinubu.
Yan majalisar dattawan Najeriya sun kaɗa kuri'ar amincewa da kwarin guiwa kan shugabansu, Sanata Godswill Akpabio bayan an fara rade-radin za a tsige shi.
Fusatattun daliban Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Lafiya da ke Jega a Jihar Kebbi sun kona gidan shugaban makarantar Haruna Saidu-Sauwa tare da lalata motarsa.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta sanar da kawo karshen tallafin man fetur da na musayar kudaden waje a hukumance. Gwamantin ta kuma dauki mataki kan rashin ayyuka.
NNPP ta bayyana shirinta na haɗa maja da duk jam'iyyar da ta shirya domin karɓe mulki daga jam'iyyar APC a zaben 2027, ta gano wani shirin da APC ke yi.
Tsohon hadimin mataimakin Osinbajo ya ce tafiyar Bola Tinubu da Kashim Shettima a lokaci daya alama ce da ke nuna za a samu matsala a tsakaninsu a gaba.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya caccaki bangaren shari'a kan abin da ya kira wasu hukunce-hukuncen da ba su dace a shari'o'in siyasa.
Tsohon Ministan sufuri, Amaechi a mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fadi abin da kusa hada shi faɗa da tsohon gwamnan Lagos, Rotimi Amaechi.
Dakta Isa Yuguda, tsohon gwamnan jihar Bauchi, ya bayyana cewa Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta fara magance matsalar wutar lantarki da ta gaggari gwamnatocin baya.
Masu zafi
Samu kari