Latest
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya (NAF), sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihohin Zamfara da Kebbi. Sojojin sun lalata ma'ajiyar makamai.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta shirya fara yajin aiki a jihohin da ba su fara biyan sabon mafi karancin albashi ba. Ta ba gwamnonin jihohin wa'adi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan halayen wasu alkalai da ke hukuncin zalunci inda ya ce su tuna ranar da Allah zai tsayar da su a ranar gobe.
Sanata Kawu Sumaila da ke wakiltar Kano ta Kudu ya ce ya kamata Abba ya sani ba iya yan Kwankwasiyya ba ne kaɗai a jihar inda ya ce akwai sauran al'umma karkashinsa.
Shugaba Tinubu ya yi kira ga matasa su amfani da iliminsu wajen kawo ci gaba a Najeriya, su guji neman dama waje. Ya ce gwamnati ta zuba jari mai yawa a iliminsu.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya magantu kan rigimar siyasar da ke faruwa a jihar tun farkon hawansa mulki musamman da mai gidansa, Nyesom Wike.
SERAP ta nemi Shugaba Tinubu ya dakatar da Wike da gwamnoni daga bayar da kyautar motoci da gidaje ga alkalai, tana jaddada cewa hakan na iya tauye fannin shari'a.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ba da gudunmawar kudi ga iyalan mutanen da 'yan bindiga suka kashe. Gwamnan ya bukaci mutane su ci gaba da ba da hadin kai.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Michael Freeman ya sha suka kan zargin Iran da hannu a rashin tsaro da ke wakana a Kasar da sauran ƙasashen Afrika ta Yamma.
Masu zafi
Samu kari