Latest
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya yabawa lauya Abba Hikima da ya maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a kotu.
Jam'iyyar LP ta ce ta dauko hanyar kwace mulkin Najeriya a hannun Bola Tinubu a zaben mai zuwa na 2027. LP ta ce sai ta shiga Aso Villa za ta huta a 2027.
A wannan rahoton, za ku ji Shugaban kasa, Bola Ahmed ya fadi hanyar da za a bi wajen magance matsalar ta’addanci da ayyukan miyagun mutane a nahiyar Afrika.
A wannan rahoton, za ku ji matatar Dangote ta fara duba yiwuwar fara sayo danyen man fetur daga kasar Amurka a kokarinta kara yawan fetur da ta ke tacewa a Najeriya.
Babbar kotun jihar Enugu ta yanke hukunci a karar da wani mutumi ya shigar kimanin shekara 10 da ta wuce, ta umarci gwamnati ta biya shi diyyar N55m.
An samu kuskuren rashin fahimta tsakanin jami'an tsaro na 'yan sanda da 'yan banga a jihar Anambra. Jami'an tsaron sun bude wuta ga junansu a cikin dare.
Wata kungiya mai goyon bayan Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga Rabi'u Kwankwaso kan sukar kudirin haraji ba Bola Tinubu da ya yi a jami'ar Skyline.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagum ya musanta zargin cewa ya gana da shugabannin PDP na jihohi ne da wata manufa, ya ce daman sun saba irin wannan taron
Hakimin garin Kurfi da ke jihar Katsina, Alhaji Ahmadu Kurfi, ya riga mu gidan gaskiya. Marigayin shi ne tsohon shugaban hukumar FEDECO ya rasu yana da shekara 93.
Masu zafi
Samu kari