Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
Ma'aikatar tsaron Amurka ta bayyana cewa akalla Dala biliyan 25 sun bata a yakin da kasar da shafe sama da wata daya tana yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Majalisar Amurka tana shirin dakatar da tallafin tsaro ga Najeriya muddin ba a gurfanar da mahara gaban shari'a tare da mayar da ƴan gudun hijira gidajensu ba.
A labarin nan, za a ji abubuwan da ƙasashen Rasha da Amurka suka tattauna bayan doguwar gana wa ta kusan mintuna 90 tsakanin Vladimir Putin da Trump.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya wallafa hoton shi da bindiga yana yi wa Amurka barazana. Trump ya sanya tabarau da wasu abubuwan fashewa a bayansa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa mahaifiyarsa tana cewa Yarima Charles yana da kyau sosai tun yana matashi, har ma tana nuna tana sonsa sosai.
'Yan bindiga sun kashe farar hula uku a wani hari da suka kai wa ayarin sojojin Ghana a yankin Binduri, yayin da sojoji suka kashe mahara bakwai.
Wani dattijo mai suna Jitu Munda ya tono gawar 'yar uwarsa a kabari bayan ta zama kwarangwal saboda karbar kudin da ta bari a banki bayan ta mutu.
Shugaban gwamnatin mulkin soja ta Mali, Assimi Goita, ya tabbatar da cewa gwamnati na kokari kan tsaro bayan hare-haren da suka hallaka ministan tsaro.
Labaran duniya
Samu kari