Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
A wani bidiyo nmai tsawon minti biyu da dakika arrba'in da daya, tsohon limamin Ka'aba, Sheikh Adil Al-Kalbani ya bayar da cikakken gabatarwa na matsayinsa.
Mataimakiyar shugaban kasar Amurka, Kamala Harris ta kafa tarihi a yayin da ta zama mace ta farko a duniya da ta samu karfin ikon shugabancin kasar Amurka.
Amurka - Bankin Duniya ya gargadi gwamnatin Najeriya cewa yan Najeriya milyan shida na iya fadawa cikin bakin talauci sakamakon hauhawar farashin kayan abinci.
Jim kadan bayan ayyana Najeriya a matsayin kasar da ba ta tauye hakkin addinai daga kasar Amurka, wata hukuma a kasar Amurka ta ce hakan ba daidai bane ko kadan
Wani dan Najeriya ya wallafa bidiyon mota kirar Rolls Royce Phantom wacce ta kai darajar N186 miliyan wacce ake amfani da ita matsayin tasi a birnin Dubai.
Kasar Amurka ta cire Najeriya daga cikin jerin kasashen da ta ce suna tauye 'yancin masu yin addini. A shekarar 2020 ne Amurka ta saka Najeriya da wasu kasashe
Gwamnatin kasar Nijar ta dauki matakin karbe ikon sayar da abinci ga talakawan gari daga hannun wasu da gwamnati ta amince su yi cinikayyar kai tsaye da talakaw
Rahotanni sun bayyana cewa, a halin yanzu an samu fashewar bama-bamai a Kampala, babban birnin kasar Uganda. Ba a dai san musabbabin fashewar ba har zuwa yanzu.
Hukumar kula da sadarwa ta Najeriya tace masu kutse na kokarin damfarar mutane. An saba jin labarin ta’adin kungiyar Lyceum a kasashen Saudi Arabia da Israila.
Labaran duniya
Samu kari