Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Hukumomi sun bayyana kame wasu mutum 18 da aka ce mahajjatan bogi ne a daidai lokacin da suke shirin shiga birnin Saudiyya ana kwana biyu Arfa a kasar.
Al'ummar musulmi sun kammala isa kasa mai tsarki yayin da a yau za a fara gudanar da aikin hajjin bana. Sai dai harin Isra'ila a a Gaza ya hana su zuwa Saudiyya.
Hukumar sojojin Najeriya ta tabbatar da aniyarta na tura dakaru kasar Gambia domin taimaka mata wurin wanzar da zaman lafiya da kare lafiyar al'umma.
Bankin duniya ya gargadi gwamnatin Najeriya kan karin kudin ruwa da ake yi ga masu karbar bashi. Bankin ya ce karin kudin zai kara kawo tashin farashin kayayyaki.
Senegal ta shiga sahun kasashe masu arzikin man fetur bayan da kamfanin Woodside Energy na Australiya ya sanar da fara aikin hakar man a kasar da ke yammacin Afirka.
Hukumar alhazan jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar karin mahajjata daga jihar guda biyu, Salman Muhammad Alade da Ayishat Shuaib Ologele bayan fama da jinya.
Kasar Saudiyya ta bayyana cewa mahajjata 1,547,925 ne suka iso kasar domin aikin hajjin bana. Ma'aikatar lafiya ta shawarce su kan matsalar zafi a kasar.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya yi tuntube tare da zamewa a taro, mun kawo muku sauran shugabannin kasashe da suka hadu da irin wannan tsautsayi a duniya.
Ministan harkokin cikin gida a kasar Saudiyya, Abdulaziz bin Saud ya bayyana cewa kasar ta shirya tsaf domin bada kariya ga mahajjata. Ya fadi haka ne a a jiya.
Labaran duniya
Samu kari