Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Babban ministan Isra'ila, Benny Gantz ya ajiye aiki bayan sabani da ya samu da firaminista Benjamin Netanyahu kan rikicin da ake tsakanin Isra'ila da Falasdinawa.
Biyo bayan yawaitar mutuwar mahajjata a kasar Saudiyya saboda tsananin zafi, an dauki matakan sanyaya yanayi domin rage mutuwar mutane yayin aikin hajji.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata mata mai suna Hajiya Hawawu daga Kwara ta rasu, binciken da aka gudanar ya tabbatar da cewa ta yi ajalin kanta.
Babu wata hukumar gwamnati da ke iya dokance hada-hadar kudi a kasuwar Crypto. A wannan rahoto, mun tattara muhimman bayanai game da amfani da illolin Crypto.
Yayin da Kungiyar Kwadago ta NLC ke takun-saka da gwamnatin Najeriya, mun kawo muku rahoton kasashen Afirka da suka fi biyan mafi karancin albashin ma'aikata.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya yaba da yadda 'yan majalisar jiharsa suka bankado zargin badakala a gwamnatin Nasir El Rufa'i.
Jami'an tsaro na musamman sun kama gungun yan damafara masu cutar mutane da sunan sama musu izinin aikin Hajji a Makka. An kama su da abubuwa da dama.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da ganin watan Dhul Hijjah a yammacin yau Alhamis 6 ga watan Yuni inda aka tabbatar da gobe 1 ga watan Dhul Hijjah.
Hatsabibin ɗan ta'adda, Bello Turji ya fitar da wani sabon faifan bidiyo da ya ke ƙaryata hukumomin Nijar cewa sun cafke mayakinsa, Baleri inda ya nuna shi a bidiyo.
Labaran duniya
Samu kari