Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Shugaba Buhari ya gabatar da jawabi a kasar Faransa a ranar Laraba, 10 ga watan Nuwamba, 2021. Shugaban Najeriyar ya isa filin saukan jirgin birnin Faris a jiya
Kotu ta yanke wa wani mutum da wata mata suna jima'i a gefen titin da rana tsaka yayin da mutane suke zirga hukuncin daurin watanni 30 a gidan gyaran hali a Uga
Muhammadu Buhari ya sauka a filin jirgin birnin Faris domin halartar taron PPF. Bayan ganawarsa da Emmanuel Macron, Buhari zai yi jawabi a gaban shugabanni.
Tony Blair ya sha alwashin jawo kasashen Duniya su kawowa jihar Zamafara agaji. Gwamna Bello Matawalle ya bayyana wannan bayan ya hadu da Tony Blair a Landan.
Wani dan sanda a kasar Indiya a karkashin CRPF, a ranar Litinin ya bude wa abokan aikinsa hudu wuta a tsakiyar jihar Chhattisgarh, inda ya kashe hudu ya kuma ra
Kasar Amurka za ta bude iyakokin ta na tudu da na sama a ranar Litinin domin bakin da suka yi cikakken riga-kafin cutar Korona bayan watanni ashirin da rufe su.
Sarauniyar Ingila, Elizabeth II, basarakiyar Ingila ta ce babu wanda zai yi rayuwa ta har abada, don haka ta shawarci shugabanni da su cire batun siyasa su yi m
Kotun ta gano cewa babu wani uzuri da za a iya yi wa matar mai shekara 28, hakan na nufin ba za a sake ta ba idan ta kammala zaman shekara 15 da aka yanke mata.
Wani magidanci wanda ya ce ya gaji da rigimar matarsa ya roki yan sanda da su kama shi su tsare shi a kurkuku domin hakan zai fiye masa zama da matarsa a gida.
Labaran duniya
Samu kari