Salisu Ibrahim
5651 articles published since 29 Dis 2020
5651 articles published since 29 Dis 2020
'Yan Najeriya na ci gaba da tururuwa zuwa kan tituna domin nuna adawarsu kan halin kunci da tsadar rayuwar da aka samu a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ba matasan da ke fitowa zanga-zanga shawarin su dakata tukuna, domin lokaci ya yi da ya kamata a dakata saboda rikici.
Ana cigaba da zanga-zanga a fadin Najeriya baki daya inda a halin yanzu ya rikide ya koma tashin hankali a manyan biranen Arewacin kasar a yau Alhamis.
Wani tsohon soja a Najeriya ya bayyana yadda ya ji bayan ya kammala aiki a Najeriya, inda yace da ma a Namibia aka haife shi ba a Najeriya ba. Ya bayyana dalilinsa.
Matasan Najeriya sun fara nuna goyon bayansu ga Dangote a kafar sada zumunta ta Twitter tun bayan da aka bayyana fara rikici tsakanin Dangote da wasu jami'ai.
Mai kamfanin BUA ya ce yanzu kam an samu saukin dala, don haka zai sauke farashin kayan kamfaninsa, musamman ma dai siminti da ya haura Naira 10000.
'Yan majalisar jiha a Kebbi sun bayyana sauya sheka zuwa APC a daidai lokacin da ake ci gaba da kuka da yadda jam'iyyar APC ke yiwa 'yan kasar nan gashi.
Minsitan Tinubu ya ce bai kamata 'yan Najeriya su fara kuka kan halin da ake ciki a kasar nan ba, inda yace ya kamata a kara hakuri zuwa wani lokaci a gani.
An nemi asusun Rarara a kafar Facebook an rasa bayan da ya saki wata waka da ya yaba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar na watan Yuli.
Salisu Ibrahim
Samu kari