Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Dr Doyin Okupe, tsohon mai magana da yawun shugaban kasa kuma jigo a jam’iyyar PDP ya fice daga takarar shugaban kasa a 2023 da 'yan Najeriya ke fuskanta...
Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari kauyukan Kabo da Shako da ke karamar hukumar Gurara a jihar Neja, inda suka kashe jami’an tsaro har tara a wani kwanton bauna.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari wani yankin jihar Kaduna, sun hallaka mutane 23 tare da sace wasu. An hallaka wasu daga cikin 'yan bindigan...
Matasa da mata 2,200 a Gombe ne Sanata mai wakiltar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawa ta kasa, Sanata Danjuma Goje ya ba tallafin sana'a a mazabarsa ta jihar
Fasinjoji da yawa da suka shiga jirgin kasan Abuja-Kaduna da aka kai wa hari a daren ranar Litinin, har yanzu ba a tantance yawansu, a cewar gwamnatin jihar Kad
Labari da dumi-dumi ya bayyana cewa, an tashi daga wasan share fagen shiga gasar kofin duniya da za a yi Qatar, wanda Super Eagles ta Najeriya ta buga da kasar
Wani matashi dan shekara 30 mai suna Husseini Lawal wanda ya bar Abuja ranar 9 ga watan Maris don nuna goyon baya ga Asiwaju Bola Tinubu ya isa birnin Ibadan.
Rundunar sojin Najeriya ta gana shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bayyana irin abubuwan da suka faru a lokacin da 'yan bindiga suka hari jirgin kasan Kaduna.
Tun da farko dai jirgin na kan hanyarsa daga Abuja zuwa Kaduna ne wasu ‘yan bindiga suka kai masa hari a unguwar Kateri-Rijana da ke Kaduna a jiya Litinin.
Salisu Ibrahim
Samu kari