Muhammad Malumfashi
19683 articles published since 15 Yun 2016
19683 articles published since 15 Yun 2016
Zababben Gwamnan Katsina, Dikko Umaru-Radda ya na zargin an yi amfani da addini da kabilaci a zaben shugaban kasa, ya ce jama’a ba su damu da babban zabe ba.
Akwai mutane kusan 10 da ba za su iya samun bizar shiga Ingila ba saboda bakinsu. Kalaman da wadannan 'yan siyasa su ka rika yi su na da hadari ga damukaradiyya
Wani dogon rahoto ya tattaro duka matan da suka yi nasara a zaben majalisar dokoki da INEC ta shirya a zaben bana, su na masu jiran gado a watan Yunin 2023.
Mulkin jihar Benuwai ya sake dawowa hannun Jam'iyyar APC. Za a ji Gwamna Samuel Ortom zai mika mulki ga Hyacinth Alia, a maimakon ‘dan takaran da ya ci buri.
Za a ji a makon gobe ne ‘Yan takaran da suka yi nasara a zaben Majalisa za su samu satifiket a jihohinsu, haka abin yake ga zababbun Gwamnoni da mataimakansu.
EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon-kasa ta kama yaron shugaban PDP. Kola Obafemi a matsayin Lauyan wadanda ake kara ya nemi beli amma bai dace ba
Zababben ‘dan majalisar Gbako ya sha da kyar ne a sakamakon harin da aka kai masa a Gyado a Benuwai. A makon da ya gabata aka yi zaben jihohi, Dajoh ya ci zabe.
Ibrahim Shehu Shema wanda bai taba barin Jam’iyyar PDP ba, yana tunanin sauya-sheka. Shema ya soki canza shugabannin PDP na Katsina da dakatar da su da aka yi.
Mansur Ibrahim Sokoto ya yi wa Dr. Lawal Dauda Dare nasiha bayan ya ci zabe, Shehin ya fada masa ka da ya yi wasa da zikirori da neman addu’o’i na neman taimako
Muhammad Malumfashi
Samu kari