Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Shugabancin Majalisar Wakilan zai iya fadawa Arewa, Franic Waice yana neman Mataimaki. Waice ya roki a zabe shi ya zama mataimakin Shugaban Majalisar kasar.
Nyesom Wike da wasu Gwamnonin PDP sun shirya makarkashiya domin a canza NWC, amma Gwamnan Bauchi, Bala Mohamme ya dage sai ya takawa ‘Yan kungiyar G5 burki.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
Mataimakiyar Gwamnar farko a tarihi za ta canza kasa kafin Yuni, za ta cika alkawarin da ta dauka na cewa muddin APC ta lashe zabe, ta tashi daga ‘Yar Najeriya.
'Yan PDP, NNPP da LPda za su je majalisa su na kokarin yakar jam'iyyar APC. Nyesom Wike ba zai yarda PDP ta birkitawa APC lissafi a takarar shugaban majalisa ba
‘Yar APC ta shiga sahun masu neman zama Shugabar Majalisar Tarayya. ‘Yar majalisar ta ce maza sun rike madafan iko, sam ba a damawa da ‘yanuwanta mata a siyasa.
Lauyan APC a kotun zabe, ana shirin jikawa Peter Obi aiki bayan ya shigar da kara, ya ce tun farko Obi ba 'Dan LP ba ne, kuma bai tsaida abokin takararsa ba.
Tun da an zabi Bola Tinubu da Kashim Shettima, Osita Izunaso yana ganin idan za ayi adalci, Kudu maso gabas ya kamata a kai kujerar shugaban majalisar dattawa.
A wani kauye da yake cikin karamar hukumar Kabba Bunu ta jihar Kogi, ‘Yan bindiga sun kai harin tsakiyar dare, sun yi awon gaba Mai Martaba da wasu mutum biyu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari