Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Mai girma Muhammadu Buhari ya kafa kwamitoci akalla 40 da suka yi aiki a kan harkoki da-dama. Aikin kwamitiocin Gwamnatin ya lakume fiye da N20bn a mulkin APC.
Kungiyar SERAP da CJID za su yi shari’a da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bayan hirar da aka yi da Yusuf Datti Baba Ahmed ta jawowa Channels tarar N5m.
Za a ji Farfesa Itse Sagay ya ce a kaf tarihin Najeriya, ba a taba yin wani zaben da ya fi wna 2023, ya ce abin da ya taimaki Bola Tinubu shi ne yana da tsari.
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisa 1, 253 za su tashi da kusan Naira biliyan 49 daga cikin baitul-mali kafin wa’adin na su ya kare a matsayin albashi da alawus.
Bola Tinubu zai yi shari’a da Jam’iyyu, ana tuhumar APC da magudi a Jihohi. A halin yanzu Jam’iyyun da suka yi karar APC kan zargin magudin zabe a 2023 sun karu
Bola Tinubu da yake ketare zai dawo Najeriya saboda siyasar majalisa. Masu neman shugabancin majalisar dattawa sun hada da Jibrin Barau, Sani Musa, da Orji Kalu
Wani ‘Dan LP ya ce Peter Obi yana ganin barazana, kamar yadda yake fada, tun da ya tsaya takarar shugabanci a Jam’iyyar LP, ake bin sa da kulle-kullen yakarsa.
Gwamnonin 17 za su bar karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu. Kowanensu da wasunsu za su rika karbar fanshon miliyoyi, wasu har da gidaje, motoci da ma’aikata.
A cikin tsakar dare 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Karin bayani na tafe a cikin wannan rahoto.
Muhammad Malumfashi
Samu kari