Muhammad Malumfashi
19547 articles published since 15 Yun 2016
19547 articles published since 15 Yun 2016
Jigon NNPP, Abdulmumin Jibrin ya jawo abin magana a dalilin ziyarar da ya kai wa Bola Tinubu. Kafin ya koma wajen Rabiu Kwankwaso, Jibrin yana tare da Tinubu
Daga cikin abubuwan da za su shiga littafin tarihin Najeriya shi ne a ranar 29 ga watan Mayun 2023, Musulmi zai mika mulki ga Musulmi, sai bana aka taba gani ba
Mulki ya zo karshe, amma Minista ya hakikance a kan maganar jirgin sama. Daga yanzu zuwa 29 ga Mayu, za a iya ganin jirgin saman NigeriaAir yana yawo a sama.
Gwamna Bello Matawalle ya tafi kotu, ya ce zai koma kan mulki bayan ya kai karar PDP. Wani Hadimin Gwamnan Zamfara ya nuna su na masu sa ran APC tayi galaba
An tattaro mutanen Najeriya kusan 2400 da yakin da ake yi a Sudan ya rutsa da su, wannan zirga-zirga na ‘yan kwanaki za ta ci abin da ya kai Dala miliyan 1.2.
Peter Obi ya zargi INEC da magudi saboda APC ta zarce a mulki. Lauyan da ya shigar da kara a madadin Jam’iyyar LP ya ce bayanai sun tabbatar da an yi masu coge.
Mata da yawa sun fito takarar Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci, mafi yawan wadanda ake shirin rantsarwa a matakai dabam-dabam maza ne, adadinsu ya kai 96%
Za a ji zababbun ‘Yan Majalisa sun bayyana wanda su ke so ya shugabance su a Majalisa ta 10. Ismail Haruna Dabo ya ce Hon. Muktar Aliyu Betara ne zabinsu a 2023
Adewole Ebenezer Adebayo da ya nemi mulkin Najeriya a SDP ya yi bayanin yadda ya sha kasa, ya ce APC tayi nasara a 2023 ne saboda ta na da kwararrun ‘yan siyasa
Muhammad Malumfashi
Samu kari