Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Akwai yiwuwar Bola Tinubu ya dawo an jima, ya shawo kan yamutsin cikin APC. Hon James Faleke ya fadi lokacin da jirgin shugaban mai jiran gado zai sauka a Abuja
Mun tattaro wasu mata wadanda suka shiga takara har suka iya samun nasara a zabe ko suka rike mukamai masu tsoka duk da kasancewar maza sun gawurta a siyasa
‘Yan majalisa sun tofa albarkaci a kan zaben wannan karo. Kason kujerun zai zo da sarkakiya musamman saboda Musulmai za su dare shugaban kasa da mataimaki
Wani ya sari wata budurwa da suke soyayya a hannuwa da fuska, ya yi sanadiyyar ajalinta. Kakakin ‘yan sandan Kaduna, Muhammad Jalige ya nuna bakin kishi ya jawo
Gwamnoni da suka yi mulki su na harin kujerar shugaban majalisar dattawa. Wannan karo har da sababbin shiga majalisar kasar ake neman yin takarar shugabanci.
Ganin su na da ‘yan majalisa har 182, ‘Yan adawa sun ce rinjaye yana hannunsa a 2023. ‘Yan majalisa sun ja daga wajen yaki da Jam’iyyar APC a zaben na bana.
A Kano, Jam’iyya mai mulki watau APC ta na da kujeru 14 ne a majalisar dokoki. NNPP ta samu ‘Yan majalisar jiha 26, PDP ba ta iya samun ko ‘Dan majalisa 1 ba
A yayin da watan karamar sallah ya tsaya bayan kammala azumi, ana taya Musulmai barka da shan ruwa. Za a ji abin da Atiku Abubakar da Bola Tinubu suka fada.
A yau ake jin an aika takarda zuwa ga SGF da ta nuna Asiwaju Bola Tinubu ya fitar da sunayen mutanen da za su taya shi aiki wajen karbar ragamar mulki a Mayu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari