
Ahmad Yusuf
9456 articles published since 01 Mar 2021
9456 articles published since 01 Mar 2021
Zanga zangar lumana da matasa ke gudanarwa a majalisar dokokin jihar Filato ta ɗauki sabon salo, yayin da aka jiyo ƙarar harbin bindiga bayan wayewar gari.
Wasu tsagerun yan bindiga sun farmaki wata coci a jihar Kaduna ana tsaka da gudanar da ayyukan Ibada, sun kashe mutum biyu, tare da sace wasu da dama a harin.
Matasa a jihar Filato sun fara zanga-zangar ƙin amincewa da matakin majalisar dokokin jihar na tsige shugabansu, inda suka mamaye zauren majalisar da safiya.
Tsohon ɗan majalisar dattijai mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana shirinsa na tsayawa takarar gwamnan jihar Kaduna karkashin PDP.
Rahotanni daga jihar Anambra sun nuna cewa jam'iyyar PDP ta yi babban kamu, inda shugabannin matasan AFGA da YPP suka sauya sheka tare da masoyan su a Njikuka.
Babban jigon jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gana da shugaban ƙasa Muhammad Buhari a fadarsa dake Abuja yau Lahadi da safe.
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya kuma jigo a PDP, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya tafi ƙasar Nairobi, Kenya, domin halartar taron Nahiyar Africa ranar Asabar.
Gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, yace sam ba shi da hannu a rikicin da ya yi awon gaba da shugaban majalisar dokokin jihar, har aka naɗa sabo a jihar Fitato.
Wasu mata masu zaman kansu sun yi taron dangi, sun lakadawa wata matar aure dukan kawo wuka yayin da tazo neman mijinta a dakin Otal a tashar motar jihar Oyo.
Ahmad Yusuf
Samu kari