Ahmad Yusuf
10096 articles published since 01 Mar 2021
10096 articles published since 01 Mar 2021
Ministan ayyuka na musamman, George Akume, ya yi bayanin yadda gwamnatin Buhari ta zaɓo mutum 447 daga cikin 5000, ta basu lambobin karramawa na kasa Yau Talata
Jam'iyyar ADC ta kori tsohuwar shugabar majalisar dokokin jihar Oyo, kwmaishina da wasu kusoshin jam'iyya kan mara wa tazarce Seyi Makinde baya ba tare da izini
Wasi miyagu a kan babura sun farmaki wurin taron 'ya'yan jam'iyyar Labour Party (LP) a jihar Enugu, sun kona motoci da wasu ababen hawa bayan tarwatsa mutane.
Wasu tsagerun yan ta da zaune tsaye sun babbaka babban dakin ajuya na karamar hukumar Ezza ta arewa a jihar Ebonyi, sun lalata muhimman kayayyaki da takardu.
Darakta Janar na yaɗa labarai a kwmaitin yaƙin neman zaɓen APC 2023, Bayo Onanuga, yace Yakubu Dogara, ba mamban APC bane, mahalarta taronsa mambobin PDP ne.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin gwamna Muhammad Bello Matawalle, ta tallafa wa makarantun karatun Alƙur'ani da buhunan shinkafa 199 da shanu 97.
Tsohon shugaban ƙasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya bayyana cewa ba abune mai sauki ba ya yi aure a shekarunsa tun bayan mutuwar matarsa.
Mutanen da ba su ji dadin halayyar da gwamna Badaru ya nuna ga Ibtila'in Ambaluyar ruwan da ta faru, sun masa ihum bamayi bamayi yayin da yaje Gumel ran Asabar.
Wata majiya da aka tattara ta bayyana cewa tuni kowa a jam'iyyar PDP ya sa a ransa cewa za'a tasa harkokin Kamfe ko da ba bu gwamna Wike da 'yan tawagarsa.
Ahmad Yusuf
Samu kari