Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah wadai da sake ware makudan kudi har N30bn na wasu ayyuka inda ta bukaci hukumar EFCC ta fara bincike a kai.
Kotun majistare a jihar Kano ta sake tasa keyar matashin dan jarida zuwa gidan gyaran hali na Kurmawa kan zargin cin mutuncin Gwamna Abba Kabir da Sanusi II.
Hukumar EFCC ta yi magana kan jita-jitar cewa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya mika kansa gare ta inda ta ce har zuwa yanzu tana nemansa ruwa a jallo.
Rikicin cikin gida a jam'iyyar NNPP ya kara ƙamari yayin ake zargin wasu jita-jiganta a jihohi biyar da yi mata zangon-kasa inda ta kaddamar da fara bincikensu.
Tsohon sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya ba Wange David wa'adin awa 72 da ta nemi yafiyarsa kan bata masa suna ko su hadu a kotu domin neman hakkinsa.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya dakatar da shugaban karamar hukumar Akuku-Toru, Otonye Briggs a yau Talata 17 ga watan Satumbar 2024 wata uku da nada shi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya shawarci matasa da suka kammala samun horaswa a sansanin hukumar NYSC a jihar domin amfani da damar da suka samu.
Tsohon Ministan shari'a a mulkin Olusegun Obasanjo mai suna Kanu Agabi ya shawarci yan siyasa kan magudin zabe inda ya ce ka da su yi tsammanin taimakon Ubangiji.
Rundunar tsaro ta bukaci al'umma da su guji yin martani kan lamarin Burgediya janar MS Adamu game da sojan ruwa, Abbas Haruna kan zargin cin zarafinsa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari