Abdullahi Abubakar
5762 articles published since 28 Afi 2023
5762 articles published since 28 Afi 2023
Wani lauya mazaunin Kano, Isa Wangida ya shawarci tsohon gwamnan jihar da ake zargi da badakalar kudi da ya yi murabus har sai an kammala shari'ar.
Rundunar sojoji a Najeriya ta yi martani kan zargin kisan wasu fararen hula a jihar Filato da wasu kungiyoyi suka yi a karshen makon da ya gabata
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya haramta dukkan ayyukan kungiyoyin sa-kai na kabilanci a jihar da suka hada da na Fulani da Eggon da Bassa.
Wasu matasa bata gari sun farmaki motoci biyu dauke da kayan tallafin abinci a jihar Benue inda suka faffasa motocin tare da sace kudi kimanin N200,000
Yayin da Kungiyar Dattawan Arewa ta caccaki gwamnatin Bola Tinubu, kungiyar Arɗos na Fulani a Najeriya ta nuna goyon bayanta kan shugabancin Tinubu a kasar.
An shiga jimami bayan wasu 'yan mata guda biyu sun gamu da tsautsayin hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja yayin kai ziyarar salla zuwa wurin 'yan uwa.
Yayin da ake shirye-shiryen tunkarar zaben 2027, shugabannin jam'iyyar PDP da APC a Najeriya na fuskantar barazana bayan sanar da dakatar Abdullahi Umar Ganduje.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi kakkausar suka kan kungiyar Dattawan Arewa inda ya kalubanci masu mukamai a yankin su kare gwamnatin Bola Tinubu.
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta dakatar ɗan Majalisar jihar, Hassan Umar da ke wakiltar Birnin Kebbi ta Arewa kan wasu kalamai da ke neman ta da husuma a Majalisar.
Abdullahi Abubakar
Samu kari