Abdullahi Abubakar
5734 articles published since 28 Afi 2023
5734 articles published since 28 Afi 2023
Babbar Kotun Tarayya ta dauki mataki kan jarumar Nollywood, Halima Abubakar inda ta ci tararta N10m bayan ta ci mutuncin fitaccen Fasto Johnson Suleman.
An barke da murna bayan kasurgumin dan ta'adda da ya addabi jihohin Zamfara da Katsina, Dangote ya rasa ransa bayan artabu tsakaninsa da wani tsagi na 'yan bindiga.
Ana shirin gudanar da bukukuwan sallah a jihar Kano, rundunar ‘yan sanda ta bankado shirin wasu kungiyoyin addini da siyasa kan kawo tsaiko a zaman lafiyar jihar.
An tafka babban rashi bayan mutuwar ɗan Majalisar dokokin jihar Kano, Haliliu Kundila da ke wakiltar mazabar Shanono/Bagwai bayan ya sha fama da jinya.
Rundunar sojoji ta karyata jita-jitar cewa ta na nuna wariya musamman a shari'ar sojoji da ake yi a Enugu inda ake zargin ta na fifita sojojin Arewa kan na Kudu.
Yayin da hukumar rarraba wutar lantarki ta NERC ta kara kudin wuta a Najeriya, wasu jihohi a kasar sun shirya ba da ingantacciyar wuta ga alummarsu.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah, Bello Badejo ya bayyana yadda Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa da tilasta masa jagorantar ƙungiyar da ake zarginsa a kai.
An shiga firgici bayan mutane tara sun rasa rayukansu yayin karbar kyautar kayan salla a gidan Sanata kuma tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Wamakko.
Abdullahi Abubakar
Samu kari