Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Jarumin matukin jirgin kasa, Ziya’u Yusuf shine wanda ke tuka jirgin Kaduna zuwa Abuja lokacin da yan bindiga suka shuka Bam kuma suka budewa jirgin kasar wuta.
Hukumar gidajen gyara hali ta jihar Oyo, ta bayyana cewa Fursunoni 837 ne suka arce daga gidan yarin Abolongo sakamakon harin da yan bindiga suka kai daren Juma
Jihar Kano - Mambobin Kwamitin da uwar jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta tura jihar Kano sulhunta 'yayan jam'iyya sun dira kum sun fara aikinsu.
Accra - Wani matashin direba ya bayyana mugun halin da ya shiga na rashin kudi da kuma rashin budurwarsa lokacin da ya rasa aikinsa a bankin Beige a Ghana.
Akalla fursunoni dubu daya sun gudu daga gidan gyara halin Abolongo a garin Oyo bayan harin da wasu yan bindiga suka kai suka saki dukkan wadanda ke tsare a waj
Kudu maso gaba - Jami'an hukuma sun damke wata mata mai suna Miss Mercy Okon da ta sayar da diyarta mai wata uku da haihuwa a farashi N150,000 saboda rashin kud
Kaduna - Ministan Sufurin Najeriya, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa jirgin kasan Abuja-Kaduna zai cigaba da aiki daga gobe Asabar, 23 ga watan Oktoba 2021.
Jihar Bauchi - Akalla yan jam'iyyun adawa 1000 a karamar hukumar Dass a jihar Bauchi sun sauya sheka zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) lokaci guda.
Abuja - Gwamnatin Najeriya ta gabatar da binciken da ta gudanar kan ayyukan ta'addancin da yan kungiyar awaren kafa kungiyar IPOB suka yi a fadin tarayya..
Abdul Rahman Rashid
Samu kari