Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa gwamnoni na amfani da hukumomin zabe na jihohi domin tafka magudin zabe.
Jami'an hukumar 'yan sandan fararen kaya ta DSS sun saki ta hannun daman tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, da suka cafke.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa wani kwamiti da zai duba kudaden lamuni, tallafi, da yadda aka aiwatar da ayyuka daga 2015 zuwa 2023 lokacin mulkin El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa Zulum ya fita daban domim ba bu gwamnan da ya kai shi aiki a Najeriya a yanzu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya shawarci Bola Ahmed Tinubu ya rabu da duk hadimin da ya gaza aikin da aka sanya shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ƴan Najeriya da yawa ba su san cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur ba.
Duk da wahalar da ake ciki a kasa, tsohon gwamna jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya ce babbar matsalar Najeriya ita ce rashin shugabanci na gari.
Mai bawa gwamnan Borno shawara ta nusamman ce, Fatima Muhammad Abbas, ta bayyana cewa El-Rufai ya je jihar Borno ne a bisa gayyata domin gabatar da lakca ta musamman
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ba ruwansa ba harkokin mulkin wanda ya gaje shi a jihar don ba ya son zama ubangida.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari