
Nasir Ahmad El-Rufai







Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai gaji farin jinin Shugaba Muhammadu Buhari a siyasar Najeriya.

Nasir El-Rufai ya zargi Gwamnan babban banki da AGF da hannu wajen yaudarar Shugaban kasa, ya ce duk da mugun nufin da aka yi, jam’iyyarsu ta APC ta lashe zabe.

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lallasa jam'iyyar APC mai mulki a ƙaramar hukumar gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai.

Jam’iyyar PDP mai hamayya a Kaduna ta raba wasu ‘yan APC da kujerun majalisa a zaben bana. A Sabon Gari, Sadiq Ango Abdullahi ya doke Hon. Garba Datti Muhammad.

Gwamnan jihar Kaduna mai barin gadu ya bayyana cewa, yana fatan dan takarar shugaban kasa na APC ya lashe zaben nan da aka yi a Najeriya. Ya bayyana dalilinsa.

Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami ya fito a mutum, ya fadi asalin abin da aka hango, aka canza manyan Nairori.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari