Nasir Ahmad El-Rufai
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun da ke zamanta a Kaduna ta sake dage zaman da ake yi a kan bukatar da Nasir El-Rufa'i ya gabatar gabanta.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar ta neman beli.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana da korafi a kan alkalin da ke kula da shari'arsa a Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana a gaban kotu kan bukatar belin da ya nema. Sai dai bayan zaman kotu, jami'an DSS sun cafke shi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i zai kammala sanin makaomarsa bayan ya nemu kotu ta ba shi beli a shari'a da ICPC.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya koma hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka (ICPC).
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari