Nasir Ahmad El-Rufai
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan ci gaba da tsare Nasir El-Rufai. Ya bukaci a gaggauta sakin tsohon gwamnan na Kaduna.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
Magoya bayan Malam Nasir Ahmad El Rufai sun fara tara kudi da nufin saya masa fam din takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, sun hada Naira miliyan 45.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bukaci a gayyaci Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da Abubakar Malami domin yi musu tambayoyi kan zargin kisan Dadiyata.
Dan Majalisar wakilai na mazabar Kaduna ta Arewa, Hon. Bello El,-Rufai ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar APC, ya koma ADC tare da yan Majalisa 2.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i zai samu damar zuwa asibiti domin ganin likita bayan lauyoyinsa sun nemi alfarmar kotu.
Sheikh ISa Ali Pantami ya yi bayani kan sulhun da ya yi wa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i da gwamna Uba Sani a makabarta. Ya yi sulhu da Buhari da sarakuna.
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari