
Nasir Ahmad El-Rufai







Rahotanni na nuni da cewar kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta dakatar da jamhuriyar Nijar daga cikinta domin nuna adawa da juyin mulkin da sojoji suka yi.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai ya gargadi Shugaba Tinubu da kungiyar ECOWAS kan afkawa Nijar, ya ce kasashen 'yan uwan juna ne musamman Arewa.

Nasir El-Rufai ya tsokano rikici a APC da ya bada sunan wanda yake so ya maye gurbinsa a Ministoci, wasu sun ce bai dace El-Rufai ya tsaida wanda yake so ba.

Ana shirin nada sababbin Ministoci, Nasir El-Rufai ya yi maganar farko a Twitter. Kusan dai za a iya cewa Nasir El-Rufai ya na shagube ne ga duk wanda ya tsargu

Majalisa ta yi amfani da bayanan tsaro ne wajen tantance Ministoci. Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce ba majalisar tarayya hana Nasir El-Rufai zama Minista ba

Mun kawo tsofaffin Gwamnoni, Sanatoci ko Ministoci da su ka yi takara, kuma su ka lashe zabensu ko kuwa yaran manyan daza a ba mukamai a gwamnatocin kasar nan.

Wata kungiyar arewa ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da majalisar dattawa da su gaggauta tabbatar da Mallam Nasir El-Rufai a matsayin minista.

Har yanzu tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai na iya zama minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. An bayyana cewa Tinubu ya warewa Nasir El-Rufai.

Masu ruwa da tsaki a jam'iyyar APC da ke jihar Kaduna sun bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya maye gurbin Nasir El-Rufai a matsayin minista daga Kudancin Kaduna.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari