Nasir Ahmad El-Rufai
A labarin nan, za a ji irin martanin da likitan tsohon gwamnan Kaduna, Dr. Bello Abubakar ya yi kan zargin ICPC na cewa ya samar da rahoton bogi kan El-Rufa'i.
Kakakin ADC, Bolaji Abdullahi, ya ce za a ɗora wa Shugaba Bola Tinubu alhakin duk wani abu da ya samu Nasir El-Rufai, yana zargin an tsare shi ne saboda siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta yi zargin cewa likitan tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya saba dokar aiki.
Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Ɗan takarar gwamnan Kaduna da ya sha kaye a ADC, Muhammad Bello Mainan Zazzau, ya yi murabus daga jam’iyyar kwanaki bayan sasanta rikicin shugabancinta.
Iyalan Nasir El-Rufai sun fito fili sun kauce wa wata bogin wasika da ke yawo a yanar gizo wadda aka danganta ga tsohon gwamnan Kaduna zuwa ga shugabannin ADC
A labarin nan za a a ji yadda Isa Ashiru ya yi nasarar tattara jagororin jam'iyyar ADC akalla 11 da ke adawa da juna, aka cimma sulhu a jihar Kaduna.
ICPC ta shigar da shari'a a gaban Kotu a ranar Juma'a a kan likitan tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, Farfesa Bello Abubakar. ana zarginsa da kawo takardun bogi.
Labarin nan yana magana ne a kan rubutun Asia El-Rufai game da tsare tsohon Gwamnan Kaduna da aka yi na tsawon kwanaki 150 ba tare da an yanke masa hukunci ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari