Nasir Ahmad El-Rufai
Kungiyar Middle Belt Forum ta goyi bayan Christopher Musa kan zargin Nasir El-Rufai da hannu a kisan Kudancin Kaduna, tana mai cewa tana da hujjoji.
Ƙungiyar dattawan Arewa ta goyi bayan Christopher Musa kan sukar Nasir El-Rufai, tana zargin tsohuwar gwamnatin Kaduna da jawo rarrabuwar kai a jihar.
Lauyoyin Nasir El-Rufai sun nemi N10bn daga Janar Christopher Musa kan zargin ɓata sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna da wasu kalaman da suka yi masa.
Iyalan Nasir El-Rufai sun buƙaci Christopher Musa ya janye zargin cewa El-Rufai ya shirya kashe-kashe a Kudancin Kaduna, ko su ɗauki matakin shari’a
Solomon Dalung ya bukaci Christopher Musa ya gabatar da hujjojin zargin cewa Nasir El-Rufai ya shirya kisan al’ummar Kudancin Kaduna da gangan a lokacinsa.
Hadimin Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, Victor Bobai, ya kare Ministan Tsaro Christopher Musa kan kalamansa game da tsohon gwamna Nasir El-Rufai.
Jigon APC, Khamis Musa Darazo, ya gargadi ’yan Najeriya da kada su mayar da kalaman Ministan Tsaro, Christopher Musa batun kabila, yanki ko addini.
Hukumar ICPC ta nuna rashin sassauci kan keta dokar tsaro ta hanyar korar jami’in tsaron da ya shigar da matar Nasir El-Rufai ta hanyar da ba ta dace ba.
Ministan tsaro Christopher Musa ya zargi tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai da raba jihar gida biyu da aikata rusau, yayin da yake yaba wa gwamna Uba Sani.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari