Akwai barazanar yunwa a Jigawa sakamakon hare-haren da kwari ke kaiwa gonakin shinkafa

Akwai barazanar yunwa a Jigawa sakamakon hare-haren da kwari ke kaiwa gonakin shinkafa

Manoman shinkafa a karamar hukumar Auyo da ke jihar Jigawa sun yi kira ga gwamnati da ta yi gaggawan daukar mataki akan kwarin dake lalata gonakin shinkafa a yankin.

Shugaban kungiyar manoman shinkafa, Malam Mohammed Garba ya yi wannan kira a lokacin da daraktan kasar, Sasakawa Global 2000 (SG 2000), Prof. Sani Ahmed-Miko ya ziyarci kungiyar Auyo a ranar Juma’a, 26 ga watan Oktoba.

Yunwa ya barke a Jigawa sakamakon hare-haren da kwari ke kaiwa gonakin shinkafa
Yunwa ya barke a Jigawa sakamakon hare-haren da kwari ke kaiwa gonakin shinkafa
Asali: Depositphotos

Yace kwarin da tsuntsayen na zuwa ne daa yankin Baturiya a Guri inda suka lalata gonakin shinkafa da yawa a yankin.

KU KARANTA KUMA: Jaridar tattalin arziki ta duniya ta yi hasashen faduwar Buhari a zaben 2019

Ya ce akwai bukatar gwamnatin jihad a ta tarayya su dauki matakin gaggawa duba ga tarin gudunmawarsu wajen samar da shinkafa.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/legitnghausa

Ko a http://twitter.com/legitnghausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta LEGIT NG Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng