Rikicin Kaduna: El-Rufai ya yi barazanar daukar mataki a kan sarakunan gargajiya

Rikicin Kaduna: El-Rufai ya yi barazanar daukar mataki a kan sarakunan gargajiya

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna da sarakunan gargajiya sun gana a ranar Talata, 23 ga watan Oktoba kan rikicin da ya afku a ranar Lahadin da ya gabata.

El-Rufai ya sha alwashin yin amfani da dokokoki daban-daban da suka sanya kudi kan garuruwan da suka bayar da damar wanzar da rikici domin habbaka rikice-rikicen jihar Kaduna.

Gwamnan ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta samar da cikakken bayanan dokokin.

Rikicin Kaduna: El-Rufai ya yi barazanar daukar mataki a kan sarakunan gargajiya
Rikicin Kaduna: El-Rufai ya yi barazanar daukar mataki a kan sarakunan gargajiya
Source: UGC

El-Rufai ya gargadi sarakunan na gargajiya cewa gwamnati ba za ta amince da wani uziri daga gare su ba lokacin da rikici ya barke a garuruwan su.

KU KARANTA KUMA: Keyamo ya ce lallai Atiku mutun ne mai rashawa a gaban kwamitin majalisar dattawa

El-Rufai ya bayyana cewa gwamnati na aiki tare da rundunar yan sandan jihar Kaduna domin samar da sashin yan sanda a Narayi da Sabon Tasha.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.naij.com

Ku same mu a https://www.facebook.com/legitnghausa

Ko a http://twitter.com/legitnghausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Lagit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng