Fuskoki da sunayen masu garkuwa da mutane 16 da yan sanda suka kama
Hukumar yan sandan Najeriya, shiyar jihar Kogi ta damke masu garkuwa da mutane, kisan kai, amfani da sassan jikin mutane 16 da suka addabi jihar Kogi da jihohin da ke makwabtaka da Kogi. Kana su suka kashe Isfekton yan sanda, Abdul Alfa.
Kakakin hukumar yan sanda, DCP Jimoh Moshood, ya bayyanasu ne a yau Juma’a, 12 ga watan Oktoba, 2018. Ya ce wadannan yan barandan sun shahara wajen kashe mutanen da suka sace sannan su siyar da sassan jikinsu ga wasu masu kudi.
Ga jerin sunayensu:
Abdulahi Ibrahim Ali a.k.a (Halims)
Alhaji Shaibu Adamu a.k.a AYE-MARINA
YAKUBU HAMIDU ‘M’ 39Yrs – Shugabansu kuma dan banga
UBILE ATTAH ‘M’
Julius Alhassan
Shehu haliru a.k.a fedeco
Abdullahi Tijani
Akwu audu ‘m’ 21yrs a native of ankpa
Alhaji abdullahi Zakari
Sale Adama
Musa Abdulahi
Yakubu Yahaya
Adama Shagari
Baba Isah
Isaac Alfa
Idoko Benjamin
KU KARANTA: Saboda cutar kwastoma: An rufe gidajen man fetur 30 a garin Benin
Daga cikin mutanen da suka kashe suka sayar da sassan jikinsu sune:
(i) James
(ii) Christopher
(iii) Mohammed
(iv) Small Case
(v) Omu
Sanarwa: Nan bada dadewa ba, shafin Hausa.legit.ng zai sauya suna zuwa Hausa.legit.ng. Hakika wannan babban ci gaba ne kuma muna fatan zaku cigaba da kasancewa tare da mu.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayarku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukan mu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng