Gulma: Mace daga Angola ta buge wata macen daga Najeriya a mata da suka fi kowa kudi a Afirka

Gulma: Mace daga Angola ta buge wata macen daga Najeriya a mata da suka fi kowa kudi a Afirka

- Isabel dos Santos, diyar tsohon shugaban kasar Angola, Jose Eduardo dos Santos, ta zama mace wadda tafi kowa kudi a Afirika

- A cikin masu kudi 23 na Afirika, wadanda masu hasashe suka kididdiga a 2018, biyu ne kadai mata, Isabel dos Santos, da Folorunsho Alakija

- Isabel dos Santos, tanada a kimanin $2.7, inda tayo kasa daga abunda take dashi a bara, kimanin $3.2

Gulma: Mace daga Angola ta buge wata macen daga Najeriya a mata da suka fi kowa kudi a Afirka
Gulma: Mace daga Angola ta buge wata macen daga Najeriya a mata da suka fi kowa kudi a Afirka

Isabel dos Santos, diyar tsohon shugaban kasar Angola, Jose Eduardo dos Santos, ta zama mace wadda tafi kowa kudi a Afirika, a kiyashi na masu hasashe, a shekarar 2018.

A cikin masu kudi 23 na Afirika, wadanda masu hasashe suka kiyasta, a 2018, biyu ne kadai mata, Isabel dos Santos, da Folorunsho Alakija, wanda bai canza ba daga bara. Isabel dos Santos, tanada a kimanin $2.7, inda tayo kasa daga abunda take dashi a bara, kimanin $3.2.

Rahotanni sun nuna tayo kasane sakamakon Bankin BIC, na Angola, da yayi kasa; Darajarsa ta tayi kasa a shekarar 2016, a lokaci mai tsanani da kasar mai arzikin Mai ke fuskanta. Isabel ta doke Folorunsho Alakija, wadda keda kimanin $1.6bn, ya dogara ne Kamfanin Famfa Oil.

DUBA WANNAN: Boko Haram ta aiko sako ta wayoyin wadanda suka sace

Majiyar Legit.ng ta bayyana cewa, shugaba kuma Jagoran Kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, shine aka bayyana a matsayin wanda yafi kowa arziki a Afirika a shekara ta bakwai, Jaridar masu hasashe.

Dangote wanda keda Kamfanin Siminti a Najeriya da kayayyaki mai cin gashin kansa, wada keda kimanin $12.2bn, a kiyasin masu hasashe, yayi sama da $100m fiye da abunda yake dashi a shekarar data wuce.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel