Rahma Sadau ta yi aman wuta, ta bayyana munanan halayen yan matan fim (Karanta)

Rahma Sadau ta yi aman wuta, ta bayyana munanan halayen yan matan fim (Karanta)

Korarriyar 'yar wasan shirya finafinan Hausar nan kuma haifaffiyar garin Kaduna wato Rahama Ibrahim Sadau ta bayyana bakin ciki da kuma hasada a matsayin babbar matsalar da ta da baibaiye matan dake cikin masana'antar fim ta Kannywood.

Korarriyar 'yar wasan shirya finafinan Hausar nan kuma haifaffiyar garin Kaduna wato Rahama Ibrahim Sadau ta bayyana bakin ciki da kuma hasada a matsayin babbar matsalar da ta da baibaiye matan dake cikin masana'antar fim ta Kannywood.

Rahma Sadau ta yi aman wuta, ta bayyana munanan halayen yan matan fim (Karanta)
Rahma Sadau ta yi aman wuta, ta bayyana munanan halayen yan matan fim (Karanta)

KU KARANTA: Chelsea na daf da lashe kofin Ingila

Ta kuma yi zargin cewa da yawa daga cikin matan suna da girman kai, sannan suna amfani da sana'ar wajen biya wa kansu bukatun su kuma hakan ba karamin zubar wa da 'yan fim da daraja yake yi ba in ji Rahama Sadau.

Legit.ng ta samu labarin cewa ta ce babu shakka wannan babban kalubale ne dake bukatar sabbin shugabannin kungiyar masu shirya finafinai ta MOPPAN da aka zaba a karshen makon da ya gabata, su fara karyawa da shi, domin kara inganta darajar harkar fim din Hausa.

Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng