Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5

Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5

Wani labari daya watsu a kafar sadarwa ta Facebook kan yadda wata Akuya ta yi sanadiyyar mutuwar mutane shidda sakamakon wani mummunar hatsarin data janyo.

Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5
Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5

Wani ma’abocin kafar sadarwa ta Facebook D’Young C Ben Collins ne ya bada labarin yadda Akuyar ta janyo faruwar wata mummunar hatsarin data lakume rayukan mutane shidda a jihar Anambra yayin da matafiyan ke dawowa daga garin Oko.

KU KARANTA: Toh fa! Rikici ta kunno kai a majalisar wakilai kan lafiyar shugaba Buhari

Sai dai abin mamakin shine, Akuyar bata ji kwarzane ba, duk da cewa ita ma ta rigu mu gidan gaskiya.

Ga dai yadda Collins ya bada labarin:

“Kai, wani hatsarin ban mamaki ya faru, inda Yariman garin mu yayi hatsari tare da daliban kwalejin kimiyya dake Oko, a lokacin dayake kan hanyarsa ta dawowa daga Oko, inda mutane shidda suka rasu, ciki har da dalibai 5 da direban motar.

“Dayake akuyar bata ji ciwo ba, amam dai ta mutu, sai mutane suka yanka ta don yin banda, amma duk da yankan ba’a samu jini a jikinta ba. A yanzu haka yariman garin mu na asibiti inda ya smau karaya a hannaye da kafafuwa. Mutum daya ne kawai ya fita ba tare da jin ciwo ba”

Ga hotunan nan:

Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5

Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5

Yadda wata Akuya tayi sanadiyyar mutuwar mutane 5

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng