Yan Najeriya sunyi martani ga Igwe kan gajeren wandon shi

Yan Najeriya sunyi martani ga Igwe kan gajeren wandon shi

Noble Igwe Sanannen mai amfani da dandalin sadarwa ne kuma wanda ya assasa kuma shugaban kungiyar 36o. Shi mai dinki ne kuma mai tasowa gun ado.

Shine wanda yake fitta da yadda za'a saka kaya a lokuttan biki, amma za'a iya Kiran shi mai daukar kasada in aka zo gurin ado, ranar lahadi 23 ga watan Oktoba yayi wata magana da wasu kayan gargajiya gajeru, da gajeren wando.

Yan Najeriya sunyi martani ga Igwe kan gajeren wandon shi

Ya saka hotunan shi guda 2 , a wasu kayan gargajiya da suke da gajeren wandon da be kai guiwa ba, yadda yayi shigan be zama wani sabon abu ba, amma saboda rashin tsawon wandon, da kuma yadda wandon ya matse shi, yasa mutane da yawa suna ganin be dace ba, suna Kiran wandon da suna gajeren wando maza.

Kalli hoto:-

Yan Najeriya sunyi martani ga Igwe kan gajeren wandon shi

Amma mabiyan shi a dandalin sadarwa sunyi tsokaci, wasu sun yaba, wasu sun kushe, wasu kuma tambayar shi sukayi.

Mouskicouto@Noble_ kayi kyau, amma wandon ya matse ka.

Pumpumjumee@ Noble_ sarkin gajeren wando.

Date is under@noble _ a matsayin ka na namiji be dace kasa  wandon da be kaimaka guiwa ba.

Touchee@noble_ yayi kyau, amma ina matar da kasa wannan.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng