WAEC
WAEC ta soke wata jarabawa da ɗalibai masu zaman kansu sukayi a kwanakin baya. Kuma ta bayyanar da tsarin da sabbin dalibai zasu bi domin subiya kudin karabawar
Gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana cewa ta biya kudade N740m wajen biya wa dalibai kudin rajistar NECO da WAEC a fadin jihar. Akwai kuma shirin karfafa matasa.
Hukumar shirya jarabawa ta Afrika ta yamma ta saki sakamakon jarabawar daliban da suka kammala babbar makarantar sakandare a wannan shekarar 2020 da ke wucewa.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi afuwa ga dukkanin daliban da ke da hannu a rikicin baya da aka yi a kwalejin kimiya da ke Dawakin Tofa.
Gwamnatocin jihohin Lagas, Ogun da Ekiti sun bayyana cewa masu zana jarrabawar kammala makarantar sakandare wato WAEC ne kadai za su koma makarantu a cikinsu.
Bayan sanarwar da gwamnatin tarayya ta yi na haramtawa makarantun sakandire zana jarrabawar WAEC a bana, a yanzu ta fayyace ainihin abin da sanarwar ta kunsa.
Hukumar WAEC mai shirya jarrabawa kammala karatun sakandire a Yammacin Afrika, a ranar Talata ta fitar da ka'idodin yadda za'a gudanar da jarrabawar a bana.
Hukumar jarrabawar WAEC ta sanar da cewar daliban shi shida na sakandare za su zana jarrabawar kammala makaranta tsakanin 4 ga watan Agusta zuwa 5 ga Satumba.
Hukumar shirya jarabawar kammala makarantun sakandire ta Afirka ta Yamma wato WAEC, ta daraja jihar Kano a cikin sahun jihohi biyar da suka fi kwazo a jarrabawar da hukumar ta gudanar a bana cikin fadin kasar nan.
WAEC
Samu kari