WAEC
Wani matashin dan jihar Kaduna ya ci jarrabawar WAEC, ya bukaci 'yan Najeriya su taimaka su hada masa kudi ya karanta likitanci a Najeriya ko a kasar waje.
Yan Najeriya da dama sun tofa albarkacin bakinsu kan sakamakon wata hazikar yarinya da ta samu A a dukkan darussan WAEC kuma ta ci 345 a jarabawaɓ Post UTME.
Legit Hausa ta kawo bayanai dalla-dalla kan yadda dalibai za su duba sakamakon jarabawar WAEC na 2021 da aka saki a ranar jiya Litinin, 22 ga watan Nuwamba.
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta Afrika ta yamma, WAEC, ta saki sakamakon jarabawar da dalibai suka yi ta shekarar 2021. Patrick Areghan ya sanar.
Hukumar dake shirya jarabawar futa daga sakandire a nahiyar Africa (WAEC) ta sanar da ranar fara rubuta jarabawar da ta saba shiryawa a wannan shekarar 2021.
WAEC ta soke wata jarabawa da ɗalibai masu zaman kansu sukayi a kwanakin baya. Kuma ta bayyanar da tsarin da sabbin dalibai zasu bi domin subiya kudin karabawar
Gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana cewa ta biya kudade N740m wajen biya wa dalibai kudin rajistar NECO da WAEC a fadin jihar. Akwai kuma shirin karfafa matasa.
Hukumar shirya jarabawa ta Afrika ta yamma ta saki sakamakon jarabawar daliban da suka kammala babbar makarantar sakandare a wannan shekarar 2020 da ke wucewa.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi afuwa ga dukkanin daliban da ke da hannu a rikicin baya da aka yi a kwalejin kimiya da ke Dawakin Tofa.
WAEC
Samu kari