Siyasar Amurka
A labarin nan, za a ji cewa babban jami'i a gwamnatin Amurka, Jonathan Burke zai shigo Najeriya domin ziyarar kwanaki biyu a kan batun ta'addanci.
Gwamnatin Birtaniya ta hana shugaban Amurka amfani da sansanin sojinta wajen kai hari kasar Iran. Ta bayyana cewa hakan ya saba dokar kasa da kasa.
A labarin nan, za a ji Sanata Shehu Sani a bayyana cewa duk da akwai damuwar shigowar sojojin Amurka ƙasar, a maganar gaskiya ana buƙatar taimako kan yan ta'adda.
Wani dan bindiga ya kai hari filin wasa bayan jama'a sun taru a kasar Amurka. 'yan sanda sun tabbatar da cewa mutane uku sun mutu a harin wasu kuma na asibiti.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta rike kadarorin 'yan Najeriya 8 da ya ce suna da alaka da kungiyar Boko Haram da barna ta yanar gizo. Ya sa musu takunkumi.
Ministan kasar Amurka mai lura da tattalin arziki ya bayyana matakan da suka dauka da umarnin shugaba Donald Trump wajen tayar da zanga zanga a kasar Iran.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya da ke wakiltar Wudil da Garko ya bayyana takaicin yadda wasu 'yan majalisar Amurka suka yi wa Kwankwaso sharri.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya yi magana kan zargin da aka yi wa Sanata Rabiu Kwankwaso a Amurka. Ya ce babu kamshin gaskiya a zargin Amurka.
Siyasar Amurka
Samu kari