Taraba
Karamin Ministan karafa a Najeriya, Uba Maigari ya roki 'yan jihar Taraba alfarma da su guji fita kan tituna domin gudanar da zanga-zanga da ake shirin yi.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya jawo ƙarin mutane cikin gwamnatin jihar, ya fitar da sunayen mutane 1,270 da naɗa a matsayin masu taimaka masa.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
Mai martaba sarkin Muri, Abbas Njidda Tafida ya wanke kasa daga zargin da aka masa na kwace gonakin yan kabilar Mumuye a yankin Kachalla a jihar Taraba.
Majalisar dattawan Najeriya ta kafa kwamitin bincike kan yadda aka kashe kudi $5.92bn a Mambila ba tare da samar da wuta ba. Goje ya bukaci Tinubu ya karasa aikin.
Amina Adamu, daya daga cikin matan auren da aka sace su a hanyar Takum-Katsina-Ala a jihar Taraba makonni hudu da suka gabata, ta tsero daga hannun masu garkuwa.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cefke wani dan damfara mai kokarin karbar kudi domin samawa mutane aikin soja a jihar Taraba. Kingsley Chidiebere Uwa ne ya sanar
Taraba
Samu kari