Taraba
Tsadar abinci na kokarin hana mutane sayan ragunan sallah a birnin Jalingo da ke jihar Taraba. Dillalan raguna sun koka kan rashin kasuwa duk da kokarin da suke.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a kauyukan jihar Taraba. 'Yan bindigan sun hallaka mutum 11 a farmakin wanda suka kai da sanyin safiya.
Hajiya Lami Adamu Lau, shugabar kungiyar mata ta ƙasa ta kwanta dama a lokacin da ta je jihar Kebbi domin gudanar da wasu ayyuka, gwamnan Taraba ya yi alhini.
Al’umar kauyen Usmanu dake karamar hukumar Karim Lamido sun wayi garin Litinin cikin kunci da tsoro bayan wasu’yan bindiga sun kutsa garinsu a daren Lahadi.
Sojojin Najeriya sun kama yan bindiga a Wukari da Ibi a jihar Taraba, yan bindigar sun ba sojojin cin hancin N2m domin a sake su amma sojojin sun ki yarda.
Matsalar wutar lantarki a yankin Arewa maso Gabas ya kara ƙamari yayin da mutanen yankin suka bukaci Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi murabus.
Wasu gungun 'yan banga sun yi ajalin wani babban jami'in ɗan sanda, ASP Tapu Godfrey a kauyen Sardauna da ke karamar hukumar Gassol a jihar Taraba.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya sanar da mutuwar tsohon kwamishinan lafiya a gwamnatinsa, Dakta Innocent Vakkai bayan fama da jinya.
An rahoto cewa sojojin da ke atisayen 'Whirl stroke' a jihar Taraba sunsamu nasarar kashe 'yan bindiga biyu yayin dakile wani harin da suka kai wani kauyen jihar.
Taraba
Samu kari