Taraba
Daliban Jami'ar Wukari, Elizabeth Obi da Joshua Sardauna sun kubuta daga hannun ƴan bindiga bayan biyan kudin fansar naira dubu dari bakwai kowannen su
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da daliban jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba sun bukaci a ba su kudin fansa N50m kafin su bari su samu 'yanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a dakin kwanan dalibai na jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba. Rahotanni sun tabbatar da aukuwar lamarin.
An samu tashin wani abun fashewa a jihar Taraba wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutum hudu. Wasu mutane da dama kuma sun samu munanan raunuka.
Wasu matafiya a jihar Taraba sun fuskanci hari daga wajen 'yan bindiga masu dauke da muggan makamai. An nemo fasinjoji 15 an rasa bayan aukuwar harin.
Wasu 'yan bindiga biyu a jihar Taraba da suka shahara wajen garkuwa da mutane don kudin fansa sun saduda tare da mika wuya ga 'yan doka. Suna son zama 'yan banga.
Yan sanda tare da haɗin guiwar mafarauta sun shiga har cikin daji, sun sheke yan bindiga masu ɗumbin yawa tare da kwato mutane 40 da aka sace a Taraba.
Da alamu abubuwa za su yi sauki yayin da farashin kayayyaki musamman na abinci ya fara sauka a wasu kasuwannin Arewacin Najeriya yayin da ake cikin wani hali.
Tsagerun masu garkuwa da mutane sun kai farmaki kan garuruwan n Dekko, Lama da Monkin a karamar hukumar Zing ta jihar Taraba inda suka yi awon gaba da mutum 16.
Taraba
Samu kari