Siyasar Najeriya
Ana tuhumar Kwamanda ne da zargin kalaman batanci ga gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje. An ba da sharuddan beli amma an sake duba batun a yanzu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr AbubakarBukola Saraki da gwamnonin jihohin Sokoto da Bauchi, Aminu Tambuwal da Bala Mohammed sun gana a Abuja kan lamarin.
Jam'iyyar APC ta fitar da jerin abubuwan da za su gudana a babbtaronta na gangami da ta shirya gudanarwa a ranar Asabar mai zuwa. Mun kawo muku jerin abubuwan.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bai kamata a ka'ida hukumar zabe mai zaman kanta ta halarci taron gangamin jam'iyyar APC da aka shirya yi a ranar 26 ga Maris ba.
Kotun daukaka kara da ke Abuja, ta soke wani hukuncin babbar kotun birnin tarayya da aka yanke a ranar 16 ga watan Disamba 2021, wanda ya ba tsagin Sani nasara.
Duk da tarin kalubalen da ta ke fuskanta, za a gudanar da babban gangamin taron jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Asabar, 26 ga watan Maris.
Wata kungiya mai suna abokan Tambuwal sun siya wa gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal fom din takarar zaben shugaban kasa a jam'iyyar PDP. Kungiyar, kar
David Umahi, gwamnan Jihar Ebonyi ya ce bai damu da hukuncin da kotu ta yanke ba na kwanan nan wanda ta tsige shi daga mukaminsa na gwamna. The Cable ta ruwaito
Malaman addinin kirista a Arewacin Najeriya sun ce sun yi watanni uku suna addu'o'i da azumi, sun ce sun gano Tinubu ne zai gaji Buhari, amma akwai matsaloli.
Siyasar Najeriya
Samu kari