Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa mutane da dama a cikin jam’iyyar APC mai mulki ba sa son dan takararsu na shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Manyan jiga-jigan na jam'iyyar APC a Kebbi sun sauya sheka zuwa PDP ne bayan korafe-korafen cewa an yi ba daidai ba a tarukan jam’iyyar da aka gudanar a jihar.
Tsagerun yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe shugaban matasan jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA), Emeka Alaehobi, a jihar Anambra.
Ana tsaka da neman ganin waye dai zama mataimakin Asiwaju Bola mai bada shawara ta musamman ga Ganduje a kafafan sada zumunci, Shehu Isa yace shi ya cancanta.
Tsohon Ministan Sufurin sama, Femi Fani-Kayode yace zai goyi bayan dan takaran shugaban kasan jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, koda ya zabi mataimaki Musulmi
Bayan nasara da ya yi wajen mallakar tutar APC, Bola Ahmed Tinubu, yana kokarin ganin ya sasanta tsoffin yan takara wadanda suka fusata kan sakamakon zaben.
Jam'iyyar APC a jihar Kebbi ta fara shiga wani hali yayin da ta rasa 'yan majalisar tarayya biyar da 'yan majalisar jiha uku inda suka koma babbar jam'iyya PDP.
Za a fahimci kila PDP ta yi wa Tinubu da APC taron-dangi da Jam’iyyun NNPP da LP domin tsoron Peter Obi da Rabiu su kawowa Atiku Abubakar matsala a zaben 2023.
Rahoton da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da Yahaya Bello, Yahaya ya ba da tallafi ga fafutukar dan takarar shugaban kasan.
Siyasar Najeriya
Samu kari