Siyasar Najeriya
Abdullahi Muhammad, shugaban wani tsagi na APC a jihar Kebbi, ya zargi gwamnan jihar, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, da haddasa rikici a jam'iyyar reshen jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi watsi da batun zabo shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan a zaben fidda gwani na sanatan Yobe ta Arewa....
Dan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Gwamna Okowa na jihar Delta, ya ce alamu sun nuna APC da Tinubu sun kasa zaune tsaye, ba su shirya ba.
Rikicin jam'iyyar APC a mazaɓar Yobe ta arewa ya buɗe sabon shafi yayin da wani ɗan takara na daban ya maka Machina, APC a gaban babar Kotun tarayya kan abu 1.
Dan majalisa mai wakiltar kwaryar birnin Kano a majalisar dokokin tarayya, Shaaban Sharaɗa, ya nemi Kotu ta soke tikitin takarar gwamnan na APC da aka ba Gawuna
Mun samu labari cewa za ayi kus-kus tsakanin Gwamna Wike da ‘Dan takaran PDP, Rabiu Kwankwaso. Kwankwaso yana neman wanda zai zama abokin takararsa a 2023.
A jiya ne labari ya karade kasar nan kan batun kame wani tsohon sanatan Najeriya, wanda aka damke a Burtaniya bisa zargin safarar sassan jikin dan adam da matar
An samu labari daga BBC Hausa - Dan takarar sanata, Bashir Machina ya bukaci Shugaban APC Sanata Abdullahi Adamu ya janye kalamai masu zafi da ya yi a kansa.
Za a ji mutanen nan da aka dauke a hanyar zuwa daurin aure a Zamfara sun samu ‘yanci bayan kwanaki 13. Daga Naira miliyan 145, an nemi kowa ya kawo N400, 000.
Siyasar Najeriya
Samu kari