Siyasar Najeriya
Gwamna Nyesom Wike na Ribas ya tabbatar ya bayyana yadda tawagarsa ta tattauna da dan takarar shugaban kasan APC Asiwaju Ahmed Bola Tinubu a yunkurin tabbatar
Gwamnan jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule a ranar Juma'a ya mika rahoton kwamitin yada labarai na zaben fidda 'dan takarar shugaban kasa na APC da aka yi.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya ce 'yan Najeriya su shirya dandana kudarsu a wani yanayi mafi wahala da zai faru sakamakon
Sanata Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya magantu kan cece-kuce da aka rika yi kan salon shigar da ya yi zuwa taron NBA
An bude ofishin jam'iyyar New Nigeria People Party NNPP na jihar Borno kwana daya bayan garkameshi da aka yi ranar Laraba. A cewar Honarabul Saifullahi Hassan.
Za a ji cewa Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya dage wajen shawo kan Nyesom Wike da mutanensa su goyi bayan Peter Obi, a maimakon jam'iyyar PDP.
Mutum 22 da sukayi Fom din N100m na takara a zaben fidda gwanin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zasu gana don hada kai wa Tin
Idan jam’iyyar APC ta yi nasarar cigaba da mulki a Najeriya bayan 2023, Kashim Shettima zai zama mataimakin shugaban kasar nan, yace shi za a bar wa rikon tsaro
Atiku ya ja-kunnen 'yan PDP kan baram-baramar da za su iya jawo matsala. An hadu a Kasar waje domin dinke barakar da ake tunanin ana samu a tafiyar PDP a 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari