Siyasar Najeriya
Wasu masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP na zargin mambobin kwamitin sulhu guda huɗu da kara zuba wa wutar rikicin Atiku Abubakar da gwamna Nyesom Wike Fetur.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na shiyyar arewa maso yamma, Salihu Lukman, ya ce babbar fargabar su a 2023 bai wuce rashin sanin Tinubu a zaɓen ƙasa ba.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ta kwamushe kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, Channels Tv ta ruwaito a yau dinnan.
Ziyarar da Rabiu Musa Kwankwaso ya kai zuwa garuruwan Lokoja da Ogbonicha a Kogi ba suyi armashi ba, ya gamu da ‘yan iska da suka rika jifarsa da ledojin ruwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa cikin watanni shida masu zuwa, yan Najeriya zasu yabawa gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Bayanai sun fito a game da abin da ya kai ‘yan takaran APC watau Bola Tinubu a kuma wasu Gwamnonin jam’iyyar APC 5 zuwa gidan tsohon shugaba Goodluck Jonathan.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ce wasu janar-janar din soji masu murabus a kasar suna barazanar za su yi amfani da wadanda suka sani a CIA su ladabtar da
Gaskiya ta fito game da ganawar da tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo ya yi da wasu yan takarar shugaban kasa. Wani majiya da ya hallarci taron N
Atiku Abubakar ya yi galaba a zaben fitar da gwanin PDP na takarar shugaban kasa na 2023, amma yana ganin kalubale a kotu. A yau aka sa lokacin da za ayi sharia
Siyasar Najeriya
Samu kari