Siyasar Najeriya
Dan takarar gwamna na jam’iyyar Labour a jihar Kaduna, Mista Shunom Adinga, ya ce ya kulla alaka da kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) domin neman goyon
A yau ne aka tashi da labarin kone wani ofishin hukumar zabe mai zaman kansa a wani yankin jihar Enugu, lamarin da ya girgiza 'yan Najeriya da dama, rahoton Dai
Kungiyar Afenifere ta bukaci ‘yan siyasa daga yankin Kudu maso Yamma da su hada kai da sauran shiyyoyi biyar na kasar domin tabbatar da aniyar tsohon gwamnan.
Buba Galadima, tsohon na kusa da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya ce Kwankwaso ne mutum ɗaya tilo da je da ra'ayin gina dunk'ulalliyar sabuwar Najeriya.
Fusatattun mambobin PDP a ranar Lahadi, sun mamaye sakatariyar jam’iyyar da ke Maiduguri don hana dakataccen shugaban jam’iyyar reshen jihar Borno shiga ciki.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Alhaji Rabi’u Kwankwaso, ya ce daga dukkan alamu ‘yan Najeriya sun gaji da jam’iyyar APC mai mulki, kuma suna da bu
Dubbanin ‘yan kasuwa magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress ( APC) a jihar Sokoto, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Yayin da jam'iyyar hamayya PDP ke kokarin dinke ɓarakar da ke barazana ga nasararta, wasu dubbannin mambobinta sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC a jihar Oyo
Wani bincike da StatiSense ta gudanar ya tabbatar da Atiku, Buhari da Yemi Osinbajo sun fi kowa suna. Amma yawan mabiya a Twitter bai nufin cin zabe a Najeriya
Siyasar Najeriya
Samu kari