Siyasar Najeriya
Za a ji daga karshe an maka Bola Tinubu a kotu a kan zargin badakalar satifiket. Lauyan Action Alliance ya ce Tinubu ya yi amfani da takardun bogi wajen takara.
Kungiyar kwadago da Kungiyar ‘Yan kasuwa su na tare da Jam’iyyar Labor Party a zaben 2023. Shugabannin NLC da na TUC sun tabbatar da wannan a wani taro a Abuja.
Sanata Mohammed Adamu Bulkachuwa ya koka a kan yadda abubuwa suka faru da APC a jihar Bauchi, Sanata Bulkachuwa ya yi bayanin dalilin hana shi zarcewa a 2023.
Kabiru Ibrahim Masari ya tabbatar da cewa takardunsa ba su nan. ‘Dan siyasar ya sanar da INEC cewa satifiket din makarantun da ya halarta sun bace a Abuja.
Akalla mambobin jam’iyyar PDP 10,000 ne aka bayyana cewa sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Osun a ranar Litinin, 27 ga wata
Shugaban kungiyar dattawan arewa, Farfesa Ango Abdullahi, yace halin da siyasar Najeriya ke ciki shi ne jigon tattaunawarsa da tsohon shugaban kasa Obasanjo.
Sarki da Hakimi sun rasa kujerunsu a dalilin mummunar rigimar da ta barke a kan fili. Gwamna ya karbe filayen da ake rigima a kai, ya kara baza sojojin kasa.
Bayan abubuwan da suka biyo bayan game da takardun karatun Bola Tinubu, gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya zargi kundin aje bayanan hukumar INEC da gazawa.
Shugaban jam'iyyar New Nigeria People Party (NNPP) na kasa, Prof. Alkali Ahmed Rufai Alkali, a jiya, ya kushe jam'iyyar All Progressives Congress (APC) saboda z
Siyasar Najeriya
Samu kari