Siyasar Najeriya
Gwamna Wike na jihar Ribas dake takun saƙa da Atiku Abubakar, ya caccaki wasu masu sukarsa, ya ce shi da 'yan tawagatsa na aikin ganin bayan APC a jihatsa.
A jiya aka ji Shugaban PDP Ya Tabo Batun Rikicin Cikin Gida, Iyorchia Ayu yace wasu na neman kawo tashin-tashina a PDP, amma Jam’iyya ta fi karfin wani mutum.
Fiye da yan siyasa 40 da suka koma jam'iyyar NNPP tare da Sanata Ibrahim Shekarau sun yanke shawarar za su cigaba da zama a jam'iyyar ta goyon bayanta a babban
Ana Rade-Radin Rigima Ta Shiga Tsakanin Bola Tinubu da Shugaban APC. ‘Yan kwamitin NWC na APC sun tabbatar da babu wata barakar cikin gida da ake fama da ita.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya gana da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a Abuja. Tinubu ya tafi gidan Jonathan na Abuja ne ta
Hadakar kungiyoyin matasa a jam'iyyar NNPP Jihar Kaduna sun yi kira ga shugabannin jam'iyyar na kasa su canja dan takarar gwamnan jihar, Sanata Suleiman Hunkuyi
Tsohon makusancin Buhari kuma jigo a jam'iyyar NNPPmai kayan marmari, Buba Galadima, ya ce sauya shekar Malam Shekarau ka iya zama ni'ima ga NNPP nan gaba.
An ruwaito Osinbajo na fadin haka ne a yau Talata 30 ga watan Agusta yayin da gwamnonin APC suka kai masa ziyarar sannu bayan murmurewarsa daga rashin lafiya.
Sanatan Daura, Ahmad Babba-Kaita ya sha alwashin cewa tun da ya bar APC, sai jam’iyyar PDP ta karbe mulkin Katsina a zaben 2023, a makon nan ya saye ofishin TBO
Siyasar Najeriya
Samu kari