Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya dira jihar Gombe domin halartar daurin auren dan gwamna, inda ya roki Gombawa su kada masa kuria
Wani tsohon hadimin gwamnan Kaduna, Hon. Wilson Yangye, ya jagoranci dubbannin mambobin jam'iyyar APC mai mulki sun sauya sheka PDP a kudancin jihar yau Asabar
Atiku yana zakulo ‘Yan kasar waje da ‘Yan wajen PDP da zai ba kujeru a ofis, Kakakin kwamitin PDP a zaben shugaban kasa, Charles Aniagwu, ya bayyana wannan.
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta fatattaki dandazon jama'ar da suka taru a Abakaliki a dandazon mutum miliyan magoya bayan dan takarar shugaban kasan Obi.
Kasa da watanni biyar kafin babban zaben shekarar 2023, shugabannin jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, sun kori dan takarar shugaban kasarta, Dumebi Ka
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, Peter Obi, ya ce ba zai yi kasa a gwiwa ba wurin magance matsalar tsaro don farfado da noma a arewa.
Yayin da yake ci gaba da rikici da dan takarar shugaban kasan PDP, gwamna Wike na ci gaba da kada hantar Atiku ta hanyar tarbar 'yan jam'iyyar adawa a jiharsa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya ba 'yan Najeriya shawari kyauta, ya su kiyayi kansu su yi watsi da 'yan takarar zaben badi.
Awanni kadan bayan sanar da mambobin tawagar kamfen dinsa na takarar shugaban kasa a zaben 2023, Abubakar Abubakar zai tafi turai wani taro mai muhimmanci.
Siyasar Najeriya
Samu kari