Siyasar Najeriya
Mun kawo Gwamnonin da suka bada hutu na musamman domin ayi katin zabe. Nasir El-Rufai, Babagana Zulum da wasu Gwamnonin sun bada hutun domin yin katin zabe
Isaac Idahosa yace NNPP da Rabiu Musa Kwankwaso za su girgiza mutanen kasar nan, yace Rabiu Kwankwaso yana neman shugabanci ne domin magance matsalolin kasar.
Za a fahimci wa’adin rajistar katin zabe ya zo karshe, Kudu sun sha gaban ‘Yan Arewa. A wadanda suka yi rajista a 2019, Arewa ne a kan gaba, yanzu abin ya canza
A shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2023, gwamnan Kaduna, da takwaransa na jihar Zamfara da Lalong na Filato sun ziyarci Bola Tinubu da Shettima a Abuja.
Za a samu labari Makonni bayan haduwa da Peter Obi, Ango Abdullahi ya yi zama da Rabiu Kwankwaso. Gidan Magajin Rafin Zazzau da ke unguwar GRA ya cika a ranar.
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, a ranar Talata, ya tabbatar wa kungiyar kwadago ta Najeriya cewa kungiyar gwamnonin Najeriya za ta yi duk mai yiwuwa.
Dan majalisar da ke wakiltar Combe ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Danjuma Goje a jiya ya fara rabon takin NPK buhu 12,000 wanda kudinsu ya kai N258m.
Hukumar EFCC, ta kama wasu bokaye biyuda wani 1 wadanda suka hada kai wurin damfarar mai neman kujerar 'dan majalisar wakilai a Ekiti, kudi har N24 miliyan.
Gwamna Abdullahi Sule na Jihar Nasarawa ya ce zaben shugabancin kasa na 2023 tsakanin jam'iyyar APC da PDP ne, rahoton Channels Television. Da ya ke watsi da yi
Siyasar Najeriya
Samu kari