Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sake caccakar abokin hamayyarsa Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023 mai zuwa.
Mai jaridar Sahara Reporters ya fallasa Garba Shehu, ya zarge shi da zagon-kasa. ‘Dan takaran shugaban kasan na AAC ya ce bai taba fadawa kowa labarin nan ba.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, yayin amsa tambayoyi a Makurdi, ya bayyana cewa ba zai yi musu da Atiku ba, saɓanin su na gida ne kuma tuni aka shawo kansa
Yayin da babban zaɓe ke ƙara matsowa, jam'iyyar LP a birnin tarayya Abuja ta samu samu cigaba yayin da wasu mambobin APC da PDP suka sauaya sheƙa zuwa cikinta.
Gwamnan jihar Ekiti, ya yi kira ga Kiristocin kasar nan su ajiye batun addini a gefe, su zabi ‘yan takaran APC domin ba ayi watsi da kirtsoci a jam’iyyar ba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya zabi sabon mai ba shi shawara a kan harkokin majalisar tarayya, ya dauko Nasiru Baballe Illa wanda tun zaben 2015 ya rasa kujerarsa
‘Yan bindiga sun harbe Mai ba Shugaban Majalisa shawara a Delta. Da yake abin ya auku ne a cikin dare, sai safiyar Lahadi aka tsinci gawar Makanaki cikin dare.
Rahotanni sun bayyana cewa a kalla jami'an jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) guda hudu ne suka mutu a jihar Neja sakamakon hatsarin mota. Shugaban NNPP
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya sha alwashin tabbatar da ingancin kayayyakin da Najeriya ke fitarwa har zuwa kasashen ketare...
Siyasar Najeriya
Samu kari