Siyasar Najeriya
Gwamnan Jihar Akwa Ibom, Udom Gabriel Emmanuel, ya ce zai da ce a ga mace tana jagorantar Najeriya a matsayin shugaban kasa a nan gaba. Mr Emmanuel ya bayyana
Shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya shawaci 'yan Najeriya kan irin shugabannin da ya kamata a ce sun zaba a zaben 2023 mai zuwa nan ba da jimawa
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na a yankin Kudu maso Yamma, Mr Isaac Kekemeke ya bayyana kwarin gwiwarsa ga lashe zaben Tinubu a zaben 2023 mai zuwa badi.
Gwamna Abubakar Sani Bello,ya ce da ace yana da iko da babu makawa takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi zai nada a matsayin magajin shugaban kasa Buhari.
Bayanan da muke samu sun nuna cewa tsohon shugaban majalisar wakilan tarayya, Honorabul Ghali Na'Abba, ya tattara kayansa ya koma PDP, yace karshen APC ya zo.
Sabon shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP, Sanata Wabara, yace zasu yi duk me yuwuwa don ganin an binne duk wani sabani da ya hana PDP zama kalau.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma mai fafutukar ɗarewa kujerar shugaban ƙasa a 2023 karkashin NNPP, Rabi'u Kwankwaso, ya gana da gwamnan Neja, Abubakar Bello.
Yayin da ake ta jiran shekarar 2023 don kada kuri'u da zaben shugaban kasa, an yi wani bincike dake nuna akwai yiwuwar Peter Obi ya lashe zaben mai zuwa...
Malamin addini kuma shugaban kungiyar YPN, Fasto John Desmond, ya nuna goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari